📖 0/604 shafuka an karanta
📄 528
وَأَنَّهُۥ خَلَقَ ٱلزَّوۡجَيۡنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰ  ۝٤٥ مِن نُّطۡفَةٍ إِذَا تُمۡنَىٰ  ۝٤٦ وَأَنَّ عَلَيۡهِ ٱلنَّشۡأَةَ ٱلۡأُخۡرَىٰ  ۝٤٧ وَأَنَّهُۥ هُوَ أَغۡنَىٰ وَأَقۡنَىٰ  ۝٤٨ وَأَنَّهُۥ هُوَ رَبُّ ٱلشِّعۡرَىٰ  ۝٤٩ وَأَنَّهُۥٓ أَهۡلَكَ عَادًا ٱلۡأُولَىٰ  ۝٥٠ وَثَمُودَاْ فَمَآ أَبۡقَىٰ  ۝٥١ وَقَوۡمَ نُوحٍ مِّن قَبۡلُۖ إِنَّهُمۡ كَانُواْ هُمۡ أَظۡلَمَ وَأَطۡغَىٰ  ۝٥٢ وَٱلۡمُؤۡتَفِكَةَ أَهۡوَىٰ  ۝٥٣ فَغَشَّىٰهَا مَا غَشَّىٰ  ۝٥٤ فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكَ تَتَمَارَىٰ  ۝٥٥ هَٰذَا نَذِيرٌ مِّنَ ٱلنُّذُرِ ٱلۡأُولَىٰٓ  ۝٥٦ أَزِفَتِ ٱلۡأٓزِفَةُ  ۝٥٧ لَيۡسَ لَهَا مِن دُونِ ٱللَّهِ كَاشِفَةٌ  ۝٥٨ أَفَمِنۡ هَٰذَا ٱلۡحَدِيثِ تَعۡجَبُونَ  ۝٥٩ وَتَضۡحَكُونَ وَلَا تَبۡكُونَ  ۝٦٠ وَأَنتُمۡ سَٰمِدُونَ  ۝٦١ فَٱسۡجُدُواْۤ لِلَّهِۤ وَٱعۡبُدُواْ۩  ۝٦٢
Surah Al-Qamar
bismillah
ٱقۡتَرَبَتِ ٱلسَّاعَةُ وَٱنشَقَّ ٱلۡقَمَرُ  ۝١ وَإِن يَرَوۡاْ ءَايَةً يُعۡرِضُواْ وَيَقُولُواْ سِحۡرٌ مُّسۡتَمِرٌّ  ۝٢ وَكَذَّبُواْ وَٱتَّبَعُوٓاْ أَهۡوَآءَهُمۡۚ وَكُلُّ أَمۡرٍ مُّسۡتَقِرٌّ  ۝٣ وَلَقَدۡ جَآءَهُم مِّنَ ٱلۡأَنۢبَآءِ مَا فِيهِ مُزۡدَجَرٌ  ۝٤ حِكۡمَةُۢ بَٰلِغَةٌۖ فَمَا تُغۡنِ ٱلنُّذُرُ  ۝٥ فَتَوَلَّ عَنۡهُمۡۘ يَوۡمَ يَدۡعُ ٱلدَّاعِ إِلَىٰ شَيۡءٍ نُّكُرٍ  ۝٦
53:45
وَأَنَّهُۥ خَلَقَ ٱلزَّوۡجَيۡنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰ  ۝٤٥
Kuma lalle Shĩ ne Ya yi halitta nau'i-nau'i, namiji da mace.
53:46
مِن نُّطۡفَةٍ إِذَا تُمۡنَىٰ  ۝٤٦
Daga wani ɗigon ruwa guda a lõkacin da ake jẽfa shi a cikin mahaifa.
53:47
وَأَنَّ عَلَيۡهِ ٱلنَّشۡأَةَ ٱلۡأُخۡرَىٰ  ۝٤٧
Kuma a kansa ne ƙãga halitta ta biyu take.
53:48
وَأَنَّهُۥ هُوَ أَغۡنَىٰ وَأَقۡنَىٰ  ۝٤٨
Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya azurta, kuma Ya wadãtar.
53:49
وَأَنَّهُۥ هُوَ رَبُّ ٱلشِّعۡرَىٰ  ۝٤٩
Kuma lalle, Shĩ, Shi ne Ubangijin Shi'ira.
53:50
وَأَنَّهُۥٓ أَهۡلَكَ عَادًا ٱلۡأُولَىٰ  ۝٥٠
Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya halaka Ãdãwa na farko.
53:51
وَثَمُودَاْ فَمَآ أَبۡقَىٰ  ۝٥١
Da Samũdãwa, sa'an nan bai rage su ba.
53:52
وَقَوۡمَ نُوحٍ مِّن قَبۡلُۖ إِنَّهُمۡ كَانُواْ هُمۡ أَظۡلَمَ وَأَطۡغَىٰ  ۝٥٢
Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sũ sun kasance mafi zãlunci kuma mafi girman kai.
53:53
وَٱلۡمُؤۡتَفِكَةَ أَهۡوَىٰ  ۝٥٣
Da waɗanda aka birkice ƙasarsu, Ya kãyar da su.
53:54
فَغَشَّىٰهَا مَا غَشَّىٰ  ۝٥٤
Sa'an nan abin da ya rufe su, ya rufe su.
53:55
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكَ تَتَمَارَىٰ  ۝٥٥
To, da wace daga ni'imõmin Ubangijinka kake yin shakka?
53:56
هَٰذَا نَذِيرٌ مِّنَ ٱلنُّذُرِ ٱلۡأُولَىٰٓ  ۝٥٦
wannan (Muhammadu) mai gargaɗi ne kamar irin mãsu gargaɗi na farko.
53:57
أَزِفَتِ ٱلۡأٓزِفَةُ  ۝٥٧
Makusanciya fa, tã yi kusa.
53:58
لَيۡسَ لَهَا مِن دُونِ ٱللَّهِ كَاشِفَةٌ  ۝٥٨
Bãbu wani rai, banda Allah, mai iya bãyani gare ta.
53:59
أَفَمِنۡ هَٰذَا ٱلۡحَدِيثِ تَعۡجَبُونَ  ۝٥٩
Shin, kuma daga wannan lãbãri kuke mãmãki?
53:60
وَتَضۡحَكُونَ وَلَا تَبۡكُونَ  ۝٦٠
Kuma kunã yin dãriya, kuma bã ku yin kũka?
53:61
وَأَنتُمۡ سَٰمِدُونَ  ۝٦١
Alhãli kunã mãsu wãsã?
53:62
فَٱسۡجُدُواْۤ لِلَّهِۤ وَٱعۡبُدُواْ۩  ۝٦٢
To, ku yi tawãli'u ga Allah, kuma ku bauta (masa).
Surah Al-Qamar
bismillah
54:1
ٱقۡتَرَبَتِ ٱلسَّاعَةُ وَٱنشَقَّ ٱلۡقَمَرُ  ۝١
Sã'a ta yi kusa, kuma wata ya tsãge.
54:2
وَإِن يَرَوۡاْ ءَايَةً يُعۡرِضُواْ وَيَقُولُواْ سِحۡرٌ مُّسۡتَمِرٌّ  ۝٢
Kuma idan sun ga wata ãyã, sai su juya baya su ce: "Sihiri ne mai dõgẽwa!"
54:3
وَكَذَّبُواْ وَٱتَّبَعُوٓاْ أَهۡوَآءَهُمۡۚ وَكُلُّ أَمۡرٍ مُّسۡتَقِرٌّ  ۝٣
Kuma suka ƙaryata, kuma suka bi son zũciyarsu, alhãli kuwa kõwane al'amari (wanda suke son su tũre daga Annabi) an tabbatar da shi.
54:4
وَلَقَدۡ جَآءَهُم مِّنَ ٱلۡأَنۢبَآءِ مَا فِيهِ مُزۡدَجَرٌ  ۝٤
Kuma lalle, abin da yake akwai tsãwatarwa a cikinsa na lãbãraiya zo musu.
54:5
حِكۡمَةُۢ بَٰلِغَةٌۖ فَمَا تُغۡنِ ٱلنُّذُرُ  ۝٥
Hikima cikakka! Sai dai abũbuwan gargaɗi bã su amfãni.
54:6
فَتَوَلَّ عَنۡهُمۡۘ يَوۡمَ يَدۡعُ ٱلدَّاعِ إِلَىٰ شَيۡءٍ نُّكُرٍ  ۝٦
Sabõda haka, ka bar su! Rãnar da mai kiran zai yi kira zuwa ga wani abu abin ƙyama.


📚Juz 27 📄528 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Sunday, August 30, 2026

Don't forget us in your sincere prayers