Surah Al-Fajr Larabci da Hausa
Karanta Surah Al-Fajr tare da cikakkiyar fassarar Hausa da sauti. Fassara aya bayan aya. (30 Aya — مكية). Al-Fajr Saurara, Al-Fajr Fassara, Al-Fajr mp3, Al-Fajr pdf.Karanta da Saurara Surah Al-Fajr
🎧 Aya
M
Mishary Rashid Alafasy
✓
Mishary Rashid Alafasy
✓
M
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
A
Abdurrahman As-Sudais
✓
Abdurrahman As-Sudais
✓
M
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
A
Abdul Basit Abdul Samad
✓
Abdul Basit Abdul Samad
✓
A
Ali Al-Hudhaify
✓
Ali Al-Hudhaify
✓
A
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
A
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
M
Muhammad Ayyoub
✓
Muhammad Ayyoub
✓
A
Abdullah Basfar
✓
Abdullah Basfar
✓
A
Abdullah Al-Juhani
✓
Abdullah Al-Juhani
✓
M
Maher Al Muaiqly
✓
Maher Al Muaiqly
✓
—
x1
هَلْ فِي ذَٰلِكَ قَسَمٌ لِّذِي حِجْرٍ ٥
📖 Fassara
Aya 5
Ko a cikin waɗannan akwai abin rantsuwa ga mai hankali (da yake kange shi daga zunubi)?
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِعَادٍ ٦
📖 Fassara
Aya 6
Ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata da Ãdãwa ba?
الَّتِي لَمْ يُخْلَقْ مِثْلُهَا فِي الْبِلَادِ ٨
📖 Fassara
Aya 8
Waɗanda ba a halitta kwatankwacinsu ba a cikin garũruwa (na dũniya).
وَثَمُودَ الَّذِينَ جَابُوا الصَّخْرَ بِالْوَادِ ٩
📖 Fassara
Aya 9
Da samũdãwa waɗanda suka fasa duwãtsu a cikin Wadi suka yi gidãje)?
الَّذِينَ طَغَوْا فِي الْبِلَادِ ١١
📖 Fassara
Aya 11
Waɗanda suka ƙẽtare iyãkarsu, a cikin garũruwa?
فَصَبَّ عَلَيْهِمْ رَبُّكَ سَوْطَ عَذَابٍ ١٣
📖 Fassara
Aya 13
Sabõda haka Ubangijinka Ya zuba musu bũlãlar azãba.
فَأَمَّا الْإِنسَانُ إِذَا مَا ابْتَلَاهُ رَبُّهُ فَأَكْرَمَهُ وَنَعَّمَهُ فَيَقُولُ رَبِّي أَكْرَمَنِ ١٥
📖 Fassara
Aya 15
To, amma fa mutum idan Ubangijibsa Ya jarraba shi, wãto Yã girmama shi kuma Ya yi masa ni'ima, sai ya ce: "Ubangijina Ya girmama ni."
وَأَمَّا إِذَا مَا ابْتَلَاهُ فَقَدَرَ عَلَيْهِ رِزْقَهُ فَيَقُولُ رَبِّي أَهَانَنِ ١٦
📖 Fassara
Aya 16
Kuma idan Ya jarraba shi, wãto Ya ƙuntata masa abincinsa, sai ya ce: "Ubangijina Ya walãkanta ni."
كَلَّا ۖ بَل لَّا تُكْرِمُونَ الْيَتِيمَ ١٧
📖 Fassara
Aya 17
A'aha! Bari wannan, ai bã ku girmama marãya!
وَلَا تَحَاضُّونَ عَلَىٰ طَعَامِ الْمِسْكِينِ ١٨
📖 Fassara
Aya 18
Bã ku kwaɗaitã wa jũnanku ga (tattalin) abincin matalauci!
وَتَأْكُلُونَ التُّرَاثَ أَكْلًا لَّمًّا ١٩
📖 Fassara
Aya 19
Kuma kuna cin dũkiyar gãdo, ci na tãrãwa.
كَلَّا إِذَا دُكَّتِ الْأَرْضُ دَكًّا دَكًّا ٢١
📖 Fassara
Aya 21
A'aha! Idan aka niƙa ƙasa niƙewa sosai.
وَجَاءَ رَبُّكَ وَالْمَلَكُ صَفًّا صَفًّا ٢٢
📖 Fassara
Aya 22
Kuma Ubangijinka Ya zo, alhãli malã'iku na jẽre, safũ- safu.
وَجِيءَ يَوْمَئِذٍ بِجَهَنَّمَ ۚ يَوْمَئِذٍ يَتَذَكَّرُ الْإِنسَانُ وَأَنَّىٰ لَهُ الذِّكْرَىٰ ٢٣
📖 Fassara
Aya 23
Kuma a ranar nan aka zo da Jahannama. A ranar nan mutum zai yi tunãni. To, inã fa tunãni yake a gare shi!
يَقُولُ يَا لَيْتَنِي قَدَّمْتُ لِحَيَاتِي ٢٤
📖 Fassara
Aya 24
Yana dinga cẽwa, "Kaitona, dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata!"
فَيَوْمَئِذٍ لَّا يُعَذِّبُ عَذَابَهُ أَحَدٌ ٢٥
📖 Fassara
Aya 25
To, a rãnar nan bãbu wani mai yin azãba irin azãbar Allah.
ارْجِعِي إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَّرْضِيَّةً ٢٨
📖 Fassara
Aya 28
Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alhãli kana mai yarda (da abin da Ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a Lãhira).
فَادْخُلِي فِي عِبَادِي ٢٩
📖 Fassara
Aya 29
Sabõbda haka, ka shiga cikin bãyiNa (mãsu bin umurui a dũniya).
Karatu Surah Al-Fajr Hausa – Fassara da Audio
Al-Kur'ani
Tuesday, August 18, 2026
Don't forget us in your sincere prayers

