Surah Ar-Rahman Larabci da Hausa
Karanta Surah Ar-Rahman tare da cikakkiyar fassarar Hausa da sauti. Fassara aya bayan aya. (78 Aya — مدنية). Ar-Rahman Saurara, Ar-Rahman Fassara, Ar-Rahman mp3, Ar-Rahman pdf.Karanta da Saurara Surah Ar-Rahman
🎧 Aya
M
Mishary Rashid Alafasy
✓
Mishary Rashid Alafasy
✓
M
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
A
Abdurrahman As-Sudais
✓
Abdurrahman As-Sudais
✓
M
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
A
Abdul Basit Abdul Samad
✓
Abdul Basit Abdul Samad
✓
A
Ali Al-Hudhaify
✓
Ali Al-Hudhaify
✓
A
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
A
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
M
Muhammad Ayyoub
✓
Muhammad Ayyoub
✓
A
Abdullah Basfar
✓
Abdullah Basfar
✓
A
Abdullah Al-Juhani
✓
Abdullah Al-Juhani
✓
M
Maher Al Muaiqly
✓
Maher Al Muaiqly
✓
—
x1
وَالنَّجْمُ وَالشَّجَرُ يَسْجُدَانِ ٦
📖 Fassara
Aya 6
Kuma tsirrai mãsu yãɗo da itãce sunã tawãlu'i.
وَالسَّمَاءَ رَفَعَهَا وَوَضَعَ الْمِيزَانَ ٧
📖 Fassara
Aya 7
Kuma samã Ya ɗaukaka ta, Kuma Yã aza sikẽli.
وَأَقِيمُوا الْوَزْنَ بِالْقِسْطِ وَلَا تُخْسِرُوا الْمِيزَانَ ٩
📖 Fassara
Aya 9
Kuma ku daidaita awo da ãdalci, kuma kada ku rage sikẽlin.
فِيهَا فَاكِهَةٌ وَالنَّخْلُ ذَاتُ الْأَكْمَامِ ١١
📖 Fassara
Aya 11
A cikinta akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno mai kwasfa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ١٣
📖 Fassara
Aya 13
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangjinku kuke ƙaryatãwa?
خَلَقَ الْإِنسَانَ مِن صَلْصَالٍ كَالْفَخَّارِ ١٤
📖 Fassara
Aya 14
Yã halitta mutum daga ƙẽkasasshen yumɓu kumar kasko.
وَخَلَقَ الْجَانَّ مِن مَّارِجٍ مِّن نَّارٍ ١٥
📖 Fassara
Aya 15
Kuma ya halitta aljani daga bira daga wutã.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ١٦
📖 Fassara
Aya 16
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
رَبُّ الْمَشْرِقَيْنِ وَرَبُّ الْمَغْرِبَيْنِ ١٧
📖 Fassara
Aya 17
Ubangjin mafita biyu na rãnã, kuma Ubangijin mafãɗã biyu na rãnã.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ١٨
📖 Fassara
Aya 18
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مَرَجَ الْبَحْرَيْنِ يَلْتَقِيَانِ ١٩
📖 Fassara
Aya 19
Yã garwaya tẽku biyu (ruwan dãɗi da na zartsi) sunã haɗuwa.
بَيْنَهُمَا بَرْزَخٌ لَّا يَبْغِيَانِ ٢٠
📖 Fassara
Aya 20
A tsakãninsu akwai shãmaki, bã za su ƙetare haddi ba.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٢١
📖 Fassara
Aya 21
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَخْرُجُ مِنْهُمَا اللُّؤْلُؤُ وَالْمَرْجَانُ ٢٢
📖 Fassara
Aya 22
Lu'ulu'u da murjãni na fita daga gare su.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٢٣
📖 Fassara
Aya 23
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
وَلَهُ الْجَوَارِ الْمُنشَآتُ فِي الْبَحْرِ كَالْأَعْلَامِ ٢٤
📖 Fassara
Aya 24
Kuma Yanã da manyan jirãge, waɗanda ake ƙãgãwa a cikin tẽku kamar manyan duwãtsu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٢٥
📖 Fassara
Aya 25
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
وَيَبْقَىٰ وَجْهُ رَبِّكَ ذُو الْجَلَالِ وَالْإِكْرَامِ ٢٧
📖 Fassara
Aya 27
Kuma Fuskarar Ubangijinka, Mai girman Jalala da karimci, ita ce take wanzuwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٢٨
📖 Fassara
Aya 28
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَسْأَلُهُ مَن فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ ۚ كُلَّ يَوْمٍ هُوَ فِي شَأْنٍ ٢٩
📖 Fassara
Aya 29
wanda ke a cikin sammai da ƙasã yanã rõƙon Sa (Allah), a kullum Allah na a cikin wani sha'ani.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٣٠
📖 Fassara
Aya 30
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
سَنَفْرُغُ لَكُمْ أَيُّهَ الثَّقَلَانِ ٣١
📖 Fassara
Aya 31
Zã mu ɗauki lõkaci sabõda ku, yã kũ mãsu nauyin halitta biyu!
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٣٢
📖 Fassara
Aya 32
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يَا مَعْشَرَ الْجِنِّ وَالْإِنسِ إِنِ اسْتَطَعْتُمْ أَن تَنفُذُوا مِنْ أَقْطَارِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ فَانفُذُوا ۚ لَا تَنفُذُونَ إِلَّا بِسُلْطَانٍ ٣٣
📖 Fassara
Aya 33
Ya jama'ar aljannu da mutãne! Idan kunã iya zarcẽwa daga sãsannin sammai da ƙasã to ku zarce. Bã za ku iya zarcẽwaba fãce da wani dalĩli.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٣٤
📖 Fassara
Aya 34
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يُرْسَلُ عَلَيْكُمَا شُوَاظٌ مِّن نَّارٍ وَنُحَاسٌ فَلَا تَنتَصِرَانِ ٣٥
📖 Fassara
Aya 35
Anã sako wani harshe daga wata wutã a kanku, da narkakkiyar tagulla. To, bã zã ku nẽmi taimako ba?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٣٦
📖 Fassara
Aya 36
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَإِذَا انشَقَّتِ السَّمَاءُ فَكَانَتْ وَرْدَةً كَالدِّهَانِ ٣٧
📖 Fassara
Aya 37
Sa'an nan idan sama ta tsãge kuma ta zama jã kamar jar fãta.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٣٨
📖 Fassara
Aya 38
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَيَوْمَئِذٍ لَّا يُسْأَلُ عَن ذَنبِهِ إِنسٌ وَلَا جَانٌّ ٣٩
📖 Fassara
Aya 39
To, a ran nan bã zã a tambayi wani mutum laifinsa ba, kuma haka aljani.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٤٠
📖 Fassara
Aya 40
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
يُعْرَفُ الْمُجْرِمُونَ بِسِيمَاهُمْ فَيُؤْخَذُ بِالنَّوَاصِي وَالْأَقْدَامِ ٤١
📖 Fassara
Aya 41
zã a iya sanin mãsu laifi da alãmarsu, sabõda haka sai a kãma kwarkaɗarsu da sãwãyensu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٤٢
📖 Fassara
Aya 42
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
هَٰذِهِ جَهَنَّمُ الَّتِي يُكَذِّبُ بِهَا الْمُجْرِمُونَ ٤٣
📖 Fassara
Aya 43
Wannan Jahannama ce wadda mãsu laifi ke ƙaryatãwa game da ita.
يَطُوفُونَ بَيْنَهَا وَبَيْنَ حَمِيمٍ آنٍ ٤٤
📖 Fassara
Aya 44
Sunã kẽwaya a tsakaninta da ruwan ɗimi mai tsananin tafasa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٤٥
📖 Fassara
Aya 45
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
وَلِمَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ جَنَّتَانِ ٤٦
📖 Fassara
Aya 46
Kuma wanda ya ji tsõron tsayãwa a gaba ga Ubangijinsa yanã da Aljanna biyu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٤٧
📖 Fassara
Aya 47
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٤٩
📖 Fassara
Aya 49
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٥١
📖 Fassara
Aya 51
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِمَا مِن كُلِّ فَاكِهَةٍ زَوْجَانِ ٥٢
📖 Fassara
Aya 52
A cikinsu akwai nau'i biyu daga kõwane 'ya'yan itãcen marmari.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٥٣
📖 Fassara
Aya 53
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مُتَّكِئِينَ عَلَىٰ فُرُشٍ بَطَائِنُهَا مِنْ إِسْتَبْرَقٍ ۚ وَجَنَى الْجَنَّتَيْنِ دَانٍ ٥٤
📖 Fassara
Aya 54
Sunã gincire a kan waɗansu shimfiɗu cikinsu tufãfin alharĩni mai kauri ne kuma nũnannun 'yã'yan itãcen Aljannar biyu kusakusa suke.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٥٥
📖 Fassara
Aya 55
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِنَّ قَاصِرَاتُ الطَّرْفِ لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَانٌّ ٥٦
📖 Fassara
Aya 56
A cikinsu akwai mãtã mãsu taƙaita ganinsu, wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗebe budurcinsu ba kuma haka wani aljani.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٥٧
📖 Fassara
Aya 57
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٥٩
📖 Fassara
Aya 59
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
هَلْ جَزَاءُ الْإِحْسَانِ إِلَّا الْإِحْسَانُ ٦٠
📖 Fassara
Aya 60
Shin, kyautatãwa nã da wani sakamako? (Ã'aha) fãce kyautatãwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٦١
📖 Fassara
Aya 61
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٦٣
📖 Fassara
Aya 63
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٦٥
📖 Fassara
Aya 65
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِمَا عَيْنَانِ نَضَّاخَتَانِ ٦٦
📖 Fassara
Aya 66
A cikinsu akwai marẽmari biyu masu kwarãrar ruwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٦٧
📖 Fassara
Aya 67
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِمَا فَاكِهَةٌ وَنَخْلٌ وَرُمَّانٌ ٦٨
📖 Fassara
Aya 68
A cikinsu akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno darummãni.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٦٩
📖 Fassara
Aya 69
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِنَّ خَيْرَاتٌ حِسَانٌ ٧٠
📖 Fassara
Aya 70
A cikinsu, akwai wasu mãtã mãsu kyaun hãlãye, mãsu kyaun halitta.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٧١
📖 Fassara
Aya 71
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
حُورٌ مَّقْصُورَاتٌ فِي الْخِيَامِ ٧٢
📖 Fassara
Aya 72
Mãsu farin idãnu da baƙinsu waɗanda aka tsare a cikin haimõmi.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٧٣
📖 Fassara
Aya 73
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَانٌّ ٧٤
📖 Fassara
Aya 74
Wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗẽbe budurcinsu ba, kuma haka wani aljani.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٧٥
📖 Fassara
Aya 75
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مُتَّكِئِينَ عَلَىٰ رَفْرَفٍ خُضْرٍ وَعَبْقَرِيٍّ حِسَانٍ ٧٦
📖 Fassara
Aya 76
Sunã gincire a kan wasu matãsai mãsu kõren launi da katĩfun Abkara kyãwãwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ٧٧
📖 Fassara
Aya 77
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
تَبَارَكَ اسْمُ رَبِّكَ ذِي الْجَلَالِ وَالْإِكْرَامِ ٧٨
📖 Fassara
Aya 78
Sũnan Ubangjinka, Mai girman Jalãla da Karimci, ya tsarkaka.
Karatu Surah Ar-Rahman Hausa – Fassara da Audio
Al-Kur'ani
Tuesday, August 18, 2026
Don't forget us in your sincere prayers

