Surah Al-Waqi'ah Larabci da Hausa
Karanta Surah Al-Waqi'ah tare da cikakkiyar fassarar Hausa da sauti. Fassara aya bayan aya. (96 Aya — مكية). Al-Waqi'ah Saurara, Al-Waqi'ah Fassara, Al-Waqi'ah mp3, Al-Waqi'ah pdf.Karanta da Saurara Surah Al-Waqi'ah
🎧 Aya
M
Mishary Rashid Alafasy
✓
Mishary Rashid Alafasy
✓
M
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
A
Abdurrahman As-Sudais
✓
Abdurrahman As-Sudais
✓
M
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
A
Abdul Basit Abdul Samad
✓
Abdul Basit Abdul Samad
✓
A
Ali Al-Hudhaify
✓
Ali Al-Hudhaify
✓
A
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
A
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
M
Muhammad Ayyoub
✓
Muhammad Ayyoub
✓
A
Abdullah Basfar
✓
Abdullah Basfar
✓
A
Abdullah Al-Juhani
✓
Abdullah Al-Juhani
✓
M
Maher Al Muaiqly
✓
Maher Al Muaiqly
✓
—
x1
فَأَصْحَابُ الْمَيْمَنَةِ مَا أَصْحَابُ الْمَيْمَنَةِ ٨
📖 Fassara
Aya 8
Watau mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?
وَأَصْحَابُ الْمَشْأَمَةِ مَا أَصْحَابُ الْمَشْأَمَةِ ٩
📖 Fassara
Aya 9
Da mazõwa hagu. Mẽne ne mazõwa hagu?
وَالسَّابِقُونَ السَّابِقُونَ ١٠
📖 Fassara
Aya 10
Da waɗanda suka tsẽre. Sũ wɗanda suka tsẽren nan,
مُّتَّكِئِينَ عَلَيْهَا مُتَقَابِلِينَ ١٦
📖 Fassara
Aya 16
Sunã gincire a kansu, sunã mãsu kallon jũna.
يَطُوفُ عَلَيْهِمْ وِلْدَانٌ مُّخَلَّدُونَ ١٧
📖 Fassara
Aya 17
Wasu yara samãri na dindindin gẽwaya a kansu.
بِأَكْوَابٍ وَأَبَارِيقَ وَكَأْسٍ مِّن مَّعِينٍ ١٨
📖 Fassara
Aya 18
Da wasu kõfuna da shantula da hinjãlai daga (giya) mai ɓuɓɓuga.
لَّا يُصَدَّعُونَ عَنْهَا وَلَا يُنزِفُونَ ١٩
📖 Fassara
Aya 19
Bã a sanya musu cĩwon jirĩ sabõda ita, kuma bã su buguwa.
وَفَاكِهَةٍ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ ٢٠
📖 Fassara
Aya 20
Da wasu 'ya'yan itãcen marmari daga irin waɗanda suke zãɓe.
وَلَحْمِ طَيْرٍ مِّمَّا يَشْتَهُونَ ٢١
📖 Fassara
Aya 21
Da nãman tsuntsãye daga wanda suke ganin sha'awa.
جَزَاءً بِمَا كَانُوا يَعْمَلُونَ ٢٤
📖 Fassara
Aya 24
A kan sakamakon, dõmin abin da suka kasance sunã aikatãwa.
لَا يَسْمَعُونَ فِيهَا لَغْوًا وَلَا تَأْثِيمًا ٢٥
📖 Fassara
Aya 25
Bã su jin wata yãsassar magana a cikinta, kuma bã su jin sun yi laifi.
إِلَّا قِيلًا سَلَامًا سَلَامًا ٢٦
📖 Fassara
Aya 26
Sai dai wata magana (mai dãɗi): Salãmun, Salãmun.
وَأَصْحَابُ الْيَمِينِ مَا أَصْحَابُ الْيَمِينِ ٢٧
📖 Fassara
Aya 27
Da mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?
وَأَصْحَابُ الشِّمَالِ مَا أَصْحَابُ الشِّمَالِ ٤١
📖 Fassara
Aya 41
Mazõwa hagu, Mẽne ne mazõwa hagu?
إِنَّهُمْ كَانُوا قَبْلَ ذَٰلِكَ مُتْرَفِينَ ٤٥
📖 Fassara
Aya 45
Lalle sũ, sun kasance a gabãnin wannan waɗanda aka jiyar dãɗi.
وَكَانُوا يُصِرُّونَ عَلَى الْحِنثِ الْعَظِيمِ ٤٦
📖 Fassara
Aya 46
Kuma sun kasance sunã dõgẽwa a kan mummũnan zunubi mai girma.
وَكَانُوا يَقُولُونَ أَئِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ ٤٧
📖 Fassara
Aya 47
Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan?"
قُلْ إِنَّ الْأَوَّلِينَ وَالْآخِرِينَ ٤٩
📖 Fassara
Aya 49
Ka ce: "Lalle mutãnen farko da na ƙarshe."
لَمَجْمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَاتِ يَوْمٍ مَّعْلُومٍ ٥٠
📖 Fassara
Aya 50
"Tabbas, waɗanda ake tãrãwa ne a cikin wani yini sananne."
ثُمَّ إِنَّكُمْ أَيُّهَا الضَّالُّونَ الْمُكَذِّبُونَ ٥١
📖 Fassara
Aya 51
"Sa'an nan lalle ku, ya kũ ɓatattu, mãsu ƙaryatãwa!"
لَآكِلُونَ مِن شَجَرٍ مِّن زَقُّومٍ ٥٢
📖 Fassara
Aya 52
"Lalle mãsu cĩ ne daga wata itãciya ta zaƙƙum (ɗanyen wutã)."
فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ ٥٣
📖 Fassara
Aya 53
"Har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta."
فَشَارِبُونَ عَلَيْهِ مِنَ الْحَمِيمِ ٥٤
📖 Fassara
Aya 54
"Sa'an nan kuma mãsu shã ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan zãfi."
فَشَارِبُونَ شُرْبَ الْهِيمِ ٥٥
📖 Fassara
Aya 55
"Ku zama mãsu shã irin shan rãƙuma mãsu ƙishirwa."
نَحْنُ خَلَقْنَاكُمْ فَلَوْلَا تُصَدِّقُونَ ٥٧
📖 Fassara
Aya 57
Mũ ne Muka halitta ku, to, don me bã zã ku gaskata ba?
أَأَنتُمْ تَخْلُقُونَهُ أَمْ نَحْنُ الْخَالِقُونَ ٥٩
📖 Fassara
Aya 59
Shin kũ ne kuke halitta shi, kõ kuwa mũ ne Mãsu halittãwa?
نَحْنُ قَدَّرْنَا بَيْنَكُمُ الْمَوْتَ وَمَا نَحْنُ بِمَسْبُوقِينَ ٦٠
📖 Fassara
Aya 60
Mũ ne Muka ƙaddara mutuwa a tsakãninku, kuma ba Mu zama Mãsu gajiyãwa ba,
عَلَىٰ أَن نُّبَدِّلَ أَمْثَالَكُمْ وَنُنشِئَكُمْ فِي مَا لَا تَعْلَمُونَ ٦١
📖 Fassara
Aya 61
A kan Mu musanya waɗansu (mutãne) kamarku, kuma Mu mayar da ku a cikin wata halitta da ba ku sani ba.
وَلَقَدْ عَلِمْتُمُ النَّشْأَةَ الْأُولَىٰ فَلَوْلَا تَذَكَّرُونَ ٦٢
📖 Fassara
Aya 62
Kuma lalle, ne haƙĩƙa, kun san halittar farko, to, don me ba zã ku yi tunãni ba?
أَأَنتُمْ تَزْرَعُونَهُ أَمْ نَحْنُ الزَّارِعُونَ ٦٤
📖 Fassara
Aya 64
Shin, kũ ne ke tsirar da shi kõ kuwa Mũ ne Mãsu tsirarwa?
لَوْ نَشَاءُ لَجَعَلْنَاهُ حُطَامًا فَظَلْتُمْ تَفَكَّهُونَ ٦٥
📖 Fassara
Aya 65
Dã Munã so lalle, da Mun sanya shi bũsasshiyar ciyãwa, sai ku yini kunã mãmãkin bãƙin ciki.
أَفَرَأَيْتُمُ الْمَاءَ الَّذِي تَشْرَبُونَ ٦٨
📖 Fassara
Aya 68
Shin, kuma kun ga ruwa wannan da kuke sha?
أَأَنتُمْ أَنزَلْتُمُوهُ مِنَ الْمُزْنِ أَمْ نَحْنُ الْمُنزِلُونَ ٦٩
📖 Fassara
Aya 69
Shin, kũ ne kuke saukar da shi daga girgije, kõ kuwa Mũne Mãsu saukarwa?
لَوْ نَشَاءُ جَعَلْنَاهُ أُجَاجًا فَلَوْلَا تَشْكُرُونَ ٧٠
📖 Fassara
Aya 70
Dã Mun so, dã Mun mayar da shi ruwan zartsi. To don me bã ku gõdẽwa?
أَفَرَأَيْتُمُ النَّارَ الَّتِي تُورُونَ ٧١
📖 Fassara
Aya 71
Shin, kuma kun ga wutã wannan da kuke ƙyastãwa?
أَأَنتُمْ أَنشَأْتُمْ شَجَرَتَهَا أَمْ نَحْنُ الْمُنشِئُونَ ٧٢
📖 Fassara
Aya 72
Shin, kũ ne kuke ƙagã halittar itãciyarta, kõ kuwa Mũ ne Mãsu ƙãgãwa?
نَحْنُ جَعَلْنَاهَا تَذْكِرَةً وَمَتَاعًا لِّلْمُقْوِينَ ٧٣
📖 Fassara
Aya 73
Mũ ne Muka sanya ta wata abar wa'azi da jin dãɗi ga matafiya a cikin jẽji.
فَسَبِّحْ بِاسْمِ رَبِّكَ الْعَظِيمِ ٧٤
📖 Fassara
Aya 74
Sai ka tsarkake sũnan Ubangijinka Mai girma.
۞ فَلَا أُقْسِمُ بِمَوَاقِعِ النُّجُومِ ٧٥
📖 Fassara
Aya 75
To, bã sai Na yi rantsuwa ba da lõkutan fãɗuwar taurãri.
وَإِنَّهُ لَقَسَمٌ لَّوْ تَعْلَمُونَ عَظِيمٌ ٧٦
📖 Fassara
Aya 76
Kuma lalle ne' haƙĩƙa, rantsuwa ce mai girma, dã kun sani.
إِنَّهُ لَقُرْآنٌ كَرِيمٌ ٧٧
📖 Fassara
Aya 77
Lalle shi (wannan littãfi), haƙĩƙa, abin karantãwa ne mai daraja.
لَّا يَمَسُّهُ إِلَّا الْمُطَهَّرُونَ ٧٩
📖 Fassara
Aya 79
Bãbu mai shãfa shi fãce waɗanda aka tsarkake.
أَفَبِهَٰذَا الْحَدِيثِ أَنتُم مُّدْهِنُونَ ٨١
📖 Fassara
Aya 81
Shin, to, wannan lãbãrin ne kuke mãsu wulãkantãwa?
وَتَجْعَلُونَ رِزْقَكُمْ أَنَّكُمْ تُكَذِّبُونَ ٨٢
📖 Fassara
Aya 82
Kuma kunã sanya arzikinku (game da shi) lalle kũ, ku ƙaryata (shi)?
فَلَوْلَا إِذَا بَلَغَتِ الْحُلْقُومَ ٨٣
📖 Fassara
Aya 83
To, don me idan rai ya kai ga maƙõshi? (Kusa da mutuwa).
وَنَحْنُ أَقْرَبُ إِلَيْهِ مِنكُمْ وَلَٰكِن لَّا تُبْصِرُونَ ٨٥
📖 Fassara
Aya 85
Kuma Mũ ne mafi kusanta gare shi daga gare ku, to, amma kũ bã ku gani.
فَلَوْلَا إِن كُنتُمْ غَيْرَ مَدِينِينَ ٨٦
📖 Fassara
Aya 86
To, don me in dai kun kasance bã waɗanda zã a yi wa sakamako ba?
تَرْجِعُونَهَا إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ ٨٧
📖 Fassara
Aya 87
Ku mayar da shi (cikin jikinsa) har idan kun kasance mãsu gaskiya.
فَأَمَّا إِن كَانَ مِنَ الْمُقَرَّبِينَ ٨٨
📖 Fassara
Aya 88
To, amma idan (mai mutuwar) ya kasance daga makusanta,
فَرَوْحٌ وَرَيْحَانٌ وَجَنَّتُ نَعِيمٍ ٨٩
📖 Fassara
Aya 89
Sai hũtawa da kyakkyawan abinci da Aljannar ni'ima.
وَأَمَّا إِن كَانَ مِنْ أَصْحَابِ الْيَمِينِ ٩٠
📖 Fassara
Aya 90
Kuma amma idan ya kasance daga mazõwa dãma,
فَسَلَامٌ لَّكَ مِنْ أَصْحَابِ الْيَمِينِ ٩١
📖 Fassara
Aya 91
Sai (a ce masa) aminci ya tabbata a gare ka daga mazõwa dãma.
وَأَمَّا إِن كَانَ مِنَ الْمُكَذِّبِينَ الضَّالِّينَ ٩٢
📖 Fassara
Aya 92
Kuma amma idan ya kasance daga mãsu ƙaryatãwar, ɓatattun,
إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ حَقُّ الْيَقِينِ ٩٥
📖 Fassara
Aya 95
Lalle wannan, haƙĩƙa, ita ce gaskiya ta yaƙĩni.
فَسَبِّحْ بِاسْمِ رَبِّكَ الْعَظِيمِ ٩٦
📖 Fassara
Aya 96
Sabõda haka, ka tsarkake sũnan Ubangijinka, Mai karimci.
Karatu Surah Al-Waqi'ah Hausa – Fassara da Audio
Al-Kur'ani
Tuesday, August 18, 2026
Don't forget us in your sincere prayers

