📖 0/604 shafuka an karanta
📄 599
جَزَآؤُهُمۡ عِندَ رَبِّهِمۡ جَنَّٰتُ عَدۡنٍ تَجۡرِي مِن تَحۡتِهَا ٱلۡأَنۡهَٰرُ خَٰلِدِينَ فِيهَآ أَبَدًاۖ رَّضِيَ ٱللَّهُ عَنۡهُمۡ وَرَضُواْ عَنۡهُۚ ذَٰلِكَ لِمَنۡ خَشِيَ رَبَّهُۥ  ۝٨
Surah Az-Zalzalah
bismillah
إِذَا زُلۡزِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ زِلۡزَالَهَا  ۝١ وَأَخۡرَجَتِ ٱلۡأَرۡضُ أَثۡقَالَهَا  ۝٢ وَقَالَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَا لَهَا  ۝٣ يَوۡمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخۡبَارَهَا  ۝٤ بِأَنَّ رَبَّكَ أَوۡحَىٰ لَهَا  ۝٥ يَوۡمَئِذٍ يَصۡدُرُ ٱلنَّاسُ أَشۡتَاتًا لِّيُرَوۡاْ أَعۡمَٰلَهُمۡ  ۝٦ فَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ خَيۡرًا يَرَهُۥ  ۝٧ وَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُۥ  ۝٨
Surah Al-'Adiyat
bismillah
وَٱلۡعَٰدِيَٰتِ ضَبۡحًا  ۝١ فَٱلۡمُورِيَٰتِ قَدۡحًا  ۝٢ فَٱلۡمُغِيرَٰتِ صُبۡحًا  ۝٣ فَأَثَرۡنَ بِهِۦ نَقۡعًا  ۝٤ فَوَسَطۡنَ بِهِۦ جَمۡعًا  ۝٥ إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لِرَبِّهِۦ لَكَنُودٌ  ۝٦ وَإِنَّهُۥ عَلَىٰ ذَٰلِكَ لَشَهِيدٌ  ۝٧ وَإِنَّهُۥ لِحُبِّ ٱلۡخَيۡرِ لَشَدِيدٌ  ۝٨ ۞ أَفَلَا يَعۡلَمُ إِذَا بُعۡثِرَ مَا فِي ٱلۡقُبُورِ  ۝٩
98:8
جَزَآؤُهُمۡ عِندَ رَبِّهِمۡ جَنَّٰتُ عَدۡنٍ تَجۡرِي مِن تَحۡتِهَا ٱلۡأَنۡهَٰرُ خَٰلِدِينَ فِيهَآ أَبَدًاۖ رَّضِيَ ٱللَّهُ عَنۡهُمۡ وَرَضُواْ عَنۡهُۚ ذَٰلِكَ لِمَنۡ خَشِيَ رَبَّهُۥ  ۝٨
Sakamakonsu, a wurin Ubangijinsu, shi ne gidajen Aljannar zama, ƙoramu na gudãna daga ƙarƙashinsu sunã madawwama a cikinta har abada. Allah Ya yarda da su, kuma su, sun yarda da Shi. wannan sakamako ne ga wanda ya ji tsõron Ubangijinsa.
Surah Az-Zalzalah
bismillah
99:1
إِذَا زُلۡزِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ زِلۡزَالَهَا  ۝١
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
99:2
وَأَخۡرَجَتِ ٱلۡأَرۡضُ أَثۡقَالَهَا  ۝٢
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
99:3
وَقَالَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَا لَهَا  ۝٣
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
99:4
يَوۡمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخۡبَارَهَا  ۝٤
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
99:5
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوۡحَىٰ لَهَا  ۝٥
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
99:6
يَوۡمَئِذٍ يَصۡدُرُ ٱلنَّاسُ أَشۡتَاتًا لِّيُرَوۡاْ أَعۡمَٰلَهُمۡ  ۝٦
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
99:7
فَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ خَيۡرًا يَرَهُۥ  ۝٧
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
99:8
وَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُۥ  ۝٨
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.
Surah Al-'Adiyat
bismillah
100:1
وَٱلۡعَٰدِيَٰتِ ضَبۡحًا  ۝١
Ina rantsuwa da dawãki mãsu gudu suna fitar da kũkan ciki.
100:2
فَٱلۡمُورِيَٰتِ قَدۡحًا  ۝٢
Mãsu ƙyasta wuta (da kõfatansu a kan duwatsu) ƙyastawa.
100:3
فَٱلۡمُغِيرَٰتِ صُبۡحًا  ۝٣
Sa'an nan mãsu yin hari a lokacin asuba.
100:4
فَأَثَرۡنَ بِهِۦ نَقۡعًا  ۝٤
Sai su motsar da ƙũra game da shi.
100:5
فَوَسَطۡنَ بِهِۦ جَمۡعًا  ۝٥
Sai su shiga, game da ita (ƙũrar), a tsakãnin jama'ar maƙiya.
100:6
إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لِرَبِّهِۦ لَكَنُودٌ  ۝٦
Lalle ne mutum mai tsananin butulci ne ga Ubangijinsa.
100:7
وَإِنَّهُۥ عَلَىٰ ذَٰلِكَ لَشَهِيدٌ  ۝٧
Lalle ne shi mai shaida ne a kan laifinsa dl haka.
100:8
وَإِنَّهُۥ لِحُبِّ ٱلۡخَيۡرِ لَشَدِيدٌ  ۝٨
Kuma 1alle ne ga dũkiya shi mai tsananin so ne.
100:9
۞ أَفَلَا يَعۡلَمُ إِذَا بُعۡثِرَ مَا فِي ٱلۡقُبُورِ  ۝٩
Shin, bã ya da sanin lõkacin da aka tõne abin da yake cikin kaburbura.


📚Juz 30 📄599 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Wednesday, September 2, 2026

Don't forget us in your sincere prayers