Az-Zalzalah · 5/8
Fassara Rubutun sauti — Az-Zalzalah
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا ۝٥
Bi-anna rabbaka awhaa laha
📖 Da Hausa
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

🎧 Saurara


📜 Aya 3-7 — Az-Zalzalah

3وَقَالَ الْإِنسَانُ مَا لَهَا
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
4يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
5بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
6يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ النَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا أَعْمَالَهُمْ
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
7فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُ
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
Az-ZalzalahJerin Alqur'ani
8Aya
MedinanRevelation
5Aya

Fassara — Az-Zalzalah 5

Surah Az-Zalzalah Aya 5 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

Surah Aya 5/8 — Az-Zalzalah الزلزلة (Medinan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Az-Zalzalah Saurara, Az-Zalzalah Fassara, Az-Zalzalah mp3, Az-Zalzalah pdf. Aya 3–7. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers