Az-Zalzalah · 3/8
Fassara Rubutun sauti — Az-Zalzalah
وَقَالَ الْإِنسَانُ مَا لَهَا ۝٣
Wa qaalal insaanu ma laha
📖 Da Hausa
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
🎧 Saurara

📜 Aya 1-5 — Az-Zalzalah

1إِذَا زُلْزِلَتِ الْأَرْضُ زِلْزَالَهَا
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
2وَأَخْرَجَتِ الْأَرْضُ أَثْقَالَهَا
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
3وَقَالَ الْإِنسَانُ مَا لَهَا
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
4يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
5بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
Az-ZalzalahJerin Alqur'ani
8Aya
MedinanRevelation
3Aya

Fassara — Az-Zalzalah 3

Surah Az-Zalzalah Aya 3 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

Surah Aya 3/8 — Az-Zalzalah الزلزلة (Medinan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Az-Zalzalah Saurara, Az-Zalzalah Fassara, Az-Zalzalah mp3, Az-Zalzalah pdf. Aya 1–5. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers