📖 0/604 shafuka an karanta
📄 372
قَالَ وَمَا عِلۡمِي بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ  ۝١١٢ إِنۡ حِسَابُهُمۡ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّيۖ لَوۡ تَشۡعُرُونَ  ۝١١٣ وَمَآ أَنَا۠ بِطَارِدِ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ  ۝١١٤ إِنۡ أَنَا۠ إِلَّا نَذِيرٌ مُّبِينٌ  ۝١١٥ قَالُواْ لَئِن لَّمۡ تَنتَهِ يَٰنُوحُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلۡمَرۡجُومِينَ  ۝١١٦ قَالَ رَبِّ إِنَّ قَوۡمِي كَذَّبُونِ  ۝١١٧ فَٱفۡتَحۡ بَيۡنِي وَبَيۡنَهُمۡ فَتۡحًا وَنَجِّنِي وَمَن مَّعِيَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ  ۝١١٨ فَأَنجَيۡنَٰهُ وَمَن مَّعَهُۥ فِي ٱلۡفُلۡكِ ٱلۡمَشۡحُونِ  ۝١١٩ ثُمَّ أَغۡرَقۡنَا بَعۡدُ ٱلۡبَاقِينَ  ۝١٢٠ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةًۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ  ۝١٢١ وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ  ۝١٢٢ كَذَّبَتۡ عَادٌ ٱلۡمُرۡسَلِينَ  ۝١٢٣ إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ هُودٌ أَلَا تَتَّقُونَ  ۝١٢٤ إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٌ  ۝١٢٥ فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ  ۝١٢٦ وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ  ۝١٢٧ أَتَبۡنُونَ بِكُلِّ رِيعٍ ءَايَةً تَعۡبَثُونَ  ۝١٢٨ وَتَتَّخِذُونَ مَصَانِعَ لَعَلَّكُمۡ تَخۡلُدُونَ  ۝١٢٩ وَإِذَا بَطَشۡتُم بَطَشۡتُمۡ جَبَّارِينَ  ۝١٣٠ فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ  ۝١٣١ وَٱتَّقُواْ ٱلَّذِيٓ أَمَدَّكُم بِمَا تَعۡلَمُونَ  ۝١٣٢ أَمَدَّكُم بِأَنۡعَٰمٍ وَبَنِينَ  ۝١٣٣ وَجَنَّٰتٍ وَعُيُونٍ  ۝١٣٤ إِنِّيٓ أَخَافُ عَلَيۡكُمۡ عَذَابَ يَوۡمٍ عَظِيمٍ  ۝١٣٥ قَالُواْ سَوَآءٌ عَلَيۡنَآ أَوَعَظۡتَ أَمۡ لَمۡ تَكُن مِّنَ ٱلۡوَٰعِظِينَ  ۝١٣٦
26:112
قَالَ وَمَا عِلۡمِي بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ  ۝١١٢
Ya ce: "Kuma bã ni da sani ga abin da suka kasance sanã aikatãwa."
26:113
إِنۡ حِسَابُهُمۡ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّيۖ لَوۡ تَشۡعُرُونَ  ۝١١٣
"Hisãbinsu bai zama ba fãce ga Ubangijina, dã kunã sansancẽwa."
26:114
وَمَآ أَنَا۠ بِطَارِدِ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ  ۝١١٤
"Ban zama mai kõre mũminai ba."
26:115
إِنۡ أَنَا۠ إِلَّا نَذِيرٌ مُّبِينٌ  ۝١١٥
"Nĩ ba kõwa ba ne sai mai gargaɗi mai bayyanãwa."
26:116
قَالُواْ لَئِن لَّمۡ تَنتَهِ يَٰنُوحُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلۡمَرۡجُومِينَ  ۝١١٦
Suka ce: "Lalle ne, idan ba ka hanu ba, yã Nũhu, (daga maganarka,) haƙĩƙa, kanã kasancẽwa daga waɗanda ake jẽfewa"
26:117
قَالَ رَبِّ إِنَّ قَوۡمِي كَذَّبُونِ  ۝١١٧
Ya ce: "Yã Ubangijĩna! Lalle ne mutãnena sun ƙaryatã ni."
26:118
فَٱفۡتَحۡ بَيۡنِي وَبَيۡنَهُمۡ فَتۡحًا وَنَجِّنِي وَمَن مَّعِيَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ  ۝١١٨
"Sai ka yi hukunci, a tsakãnĩna da tsakãninsu tabbataccen hukanci, kuma ka tsĩrar da ni, da waɗanda suke tãre da ni daga mũminai."
26:119
فَأَنجَيۡنَٰهُ وَمَن مَّعَهُۥ فِي ٱلۡفُلۡكِ ٱلۡمَشۡحُونِ  ۝١١٩
Sai Muka tsĩrar da shi, shi da waɗanda suke tãre da shi, a cikin jirgi wanda aka yi wa lõdi.
26:120
ثُمَّ أَغۡرَقۡنَا بَعۡدُ ٱلۡبَاقِينَ  ۝١٢٠
Sa'an nan Muka nutsar a bãyan haka, da sauran.
26:121
إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةًۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ  ۝١٢١
Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu, ba su kasance mãsu ĩmãni ba.
26:122
وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ  ۝١٢٢
Kuma Lalle ne, Ubangijinka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai Rahama.
26:123
كَذَّبَتۡ عَادٌ ٱلۡمُرۡسَلِينَ  ۝١٢٣
Ãdãwa sun ƙaryata Manzanni.
26:124
إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ هُودٌ أَلَا تَتَّقُونَ  ۝١٢٤
A lõkacin da ɗan'uwansu, Hũdu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?"
26:125
إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٌ  ۝١٢٥
"Lalle ne ni, zuwa gare ku, haƙĩƙa, Manzo ne, amintacce."
26:126
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ  ۝١٢٦
"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."
26:127
وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ  ۝١٢٧
"Kuma bã ni tambayar wata ijãra a kansa. Ijãrãta ba ta zama ba, fãce daga Ubangijin halittu."
26:128
أَتَبۡنُونَ بِكُلِّ رِيعٍ ءَايَةً تَعۡبَثُونَ  ۝١٢٨
"Shin, kunã yin ginin sitadiyo a kõwane tsauni ne, kunã yin wãsa?"
26:129
وَتَتَّخِذُونَ مَصَانِعَ لَعَلَّكُمۡ تَخۡلُدُونَ  ۝١٢٩
"Kuma kunã riƙon matsãrar ruwa, tsammãninku, ku dawwama?"
26:130
وَإِذَا بَطَشۡتُم بَطَشۡتُمۡ جَبَّارِينَ  ۝١٣٠
"Kuma idan kun yi damƙa, sai ku yi damƙar kunã mãsu tanƙwasãwa."
26:131
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ  ۝١٣١
"To ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."
26:132
وَٱتَّقُواْ ٱلَّذِيٓ أَمَدَّكُم بِمَا تَعۡلَمُونَ  ۝١٣٢
"Ku ji tsõron wanda Ya taimake ku da abin da kuka sani."
26:133
أَمَدَّكُم بِأَنۡعَٰمٍ وَبَنِينَ  ۝١٣٣
"Ya taimake ku da dabbõbin ni'ima da ɗiya."
26:134
وَجَنَّٰتٍ وَعُيُونٍ  ۝١٣٤
"Da gõnaki da marẽmari."
26:135
إِنِّيٓ أَخَافُ عَلَيۡكُمۡ عَذَابَ يَوۡمٍ عَظِيمٍ  ۝١٣٥
"Lalle ne nĩ, inã ji muku tsõron azãbar wani yini mai girma."
26:136
قَالُواْ سَوَآءٌ عَلَيۡنَآ أَوَعَظۡتَ أَمۡ لَمۡ تَكُن مِّنَ ٱلۡوَٰعِظِينَ  ۝١٣٦
Suka ce: "Daidai ne a kanmu: Kã yi wa'azi kõ ba ka kasance daga mãsu wa'azi ba."


📚Juz 19 📄372 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Wednesday, August 26, 2026

Don't forget us in your sincere prayers