📖 0/604 shafuka an karanta
📄 586
Surah At-Takwir
bismillah
إِذَا ٱلشَّمۡسُ كُوِّرَتۡ  ۝١ وَإِذَا ٱلنُّجُومُ ٱنكَدَرَتۡ  ۝٢ وَإِذَا ٱلۡجِبَالُ سُيِّرَتۡ  ۝٣ وَإِذَا ٱلۡعِشَارُ عُطِّلَتۡ  ۝٤ وَإِذَا ٱلۡوُحُوشُ حُشِرَتۡ  ۝٥ وَإِذَا ٱلۡبِحَارُ سُجِّرَتۡ  ۝٦ وَإِذَا ٱلنُّفُوسُ زُوِّجَتۡ  ۝٧ وَإِذَا ٱلۡمَوۡءُۥدَةُ سُئِلَتۡ  ۝٨ بِأَيِّ ذَنۢبٍ قُتِلَتۡ  ۝٩ وَإِذَا ٱلصُّحُفُ نُشِرَتۡ  ۝١٠ وَإِذَا ٱلسَّمَآءُ كُشِطَتۡ  ۝١١ وَإِذَا ٱلۡجَحِيمُ سُعِّرَتۡ  ۝١٢ وَإِذَا ٱلۡجَنَّةُ أُزۡلِفَتۡ  ۝١٣ عَلِمَتۡ نَفۡسٌ مَّآ أَحۡضَرَتۡ  ۝١٤ فَلَآ أُقۡسِمُ بِٱلۡخُنَّسِ  ۝١٥ ٱلۡجَوَارِ ٱلۡكُنَّسِ  ۝١٦ وَٱلَّيۡلِ إِذَا عَسۡعَسَ  ۝١٧ وَٱلصُّبۡحِ إِذَا تَنَفَّسَ  ۝١٨ إِنَّهُۥ لَقَوۡلُ رَسُولٍ كَرِيمٍ  ۝١٩ ذِي قُوَّةٍ عِندَ ذِي ٱلۡعَرۡشِ مَكِينٍ  ۝٢٠ مُّطَاعٍ ثَمَّ أَمِينٍ  ۝٢١ وَمَا صَاحِبُكُم بِمَجۡنُونٍ  ۝٢٢ وَلَقَدۡ رَءَاهُ بِٱلۡأُفُقِ ٱلۡمُبِينِ  ۝٢٣ وَمَا هُوَ عَلَى ٱلۡغَيۡبِ بِضَنِينٍ  ۝٢٤ وَمَا هُوَ بِقَوۡلِ شَيۡطَٰنٍ رَّجِيمٍ  ۝٢٥ فَأَيۡنَ تَذۡهَبُونَ  ۝٢٦ إِنۡ هُوَ إِلَّا ذِكۡرٌ لِّلۡعَٰلَمِينَ  ۝٢٧ لِمَن شَآءَ مِنكُمۡ أَن يَسۡتَقِيمَ  ۝٢٨ وَمَا تَشَآءُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُ رَبُّ ٱلۡعَٰلَمِينَ  ۝٢٩
Surah At-Takwir
bismillah
81:1
إِذَا ٱلشَّمۡسُ كُوِّرَتۡ  ۝١
Idan rãna aka shafe haskenta
81:2
وَإِذَا ٱلنُّجُومُ ٱنكَدَرَتۡ  ۝٢
Kuma idan taurãri suka gurɓãce (wani ya shiga a cikin wani).
81:3
وَإِذَا ٱلۡجِبَالُ سُيِّرَتۡ  ۝٣
Kuma idan duwãtsu aka tafiyar da su.
81:4
وَإِذَا ٱلۡعِشَارُ عُطِّلَتۡ  ۝٤
Kuma idan rãƙuma mãsu cikunna aka sakẽ su wãwai, bã ga kõwa ba.
81:5
وَإِذَا ٱلۡوُحُوشُ حُشِرَتۡ  ۝٥
Kuma idan dabbõbin dãji aka tattara su.
81:6
وَإِذَا ٱلۡبِحَارُ سُجِّرَتۡ  ۝٦
Kuma idan tẽkuna aka mayar da su wuta.
81:7
وَإِذَا ٱلنُّفُوسُ زُوِّجَتۡ  ۝٧
Kuma idan rãyuka aka haɗa su da jikunkunansu.
81:8
وَإِذَا ٱلۡمَوۡءُۥدَةُ سُئِلَتۡ  ۝٨
Kuma idan wadda aka turbuɗe ta da rai aka tambaye ta.
81:9
بِأَيِّ ذَنۢبٍ قُتِلَتۡ  ۝٩
"Sabõda wane laifi ne aka kashe ta?"
81:10
وَإِذَا ٱلصُّحُفُ نُشِرَتۡ  ۝١٠
Idan takardun ayyuka aka wãtsa su (ga mãsu su).
81:11
وَإِذَا ٱلسَّمَآءُ كُشِطَتۡ  ۝١١
Kuma idan sama aka fẽɗe ta.
81:12
وَإِذَا ٱلۡجَحِيمُ سُعِّرَتۡ  ۝١٢
Kuma idan Jahĩm aka hũra ta
81:13
وَإِذَا ٱلۡجَنَّةُ أُزۡلِفَتۡ  ۝١٣
Kuma idan Aljanna aka kusantar da ita.
81:14
عَلِمَتۡ نَفۡسٌ مَّآ أَحۡضَرَتۡ  ۝١٤
Rai ya san abin da ya halartar (a rãnar nan).
81:15
فَلَآ أُقۡسِمُ بِٱلۡخُنَّسِ  ۝١٥
To, ba sai Na yi rantsuwa da taurãri matafã ba.
81:16
ٱلۡجَوَارِ ٱلۡكُنَّسِ  ۝١٦
Mãsu gudu suna ɓũya.
81:17
وَٱلَّيۡلِ إِذَا عَسۡعَسَ  ۝١٧
Da dare idan ya bãyar da bãya.
81:18
وَٱلصُّبۡحِ إِذَا تَنَفَّسَ  ۝١٨
Da sãfiya idan ta yi lumfashi.
81:19
إِنَّهُۥ لَقَوۡلُ رَسُولٍ كَرِيمٍ  ۝١٩
Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.
81:20
ذِي قُوَّةٍ عِندَ ذِي ٱلۡعَرۡشِ مَكِينٍ  ۝٢٠
Mai ƙarfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi.
81:21
مُّطَاعٍ ثَمَّ أَمِينٍ  ۝٢١
Wanda ake yi wa ɗã'a (wato shugaban malã'iku) ne a can, amintacce.
81:22
وَمَا صَاحِبُكُم بِمَجۡنُونٍ  ۝٢٢
Kuma abokinku ba mahaukaci ba ne.
81:23
وَلَقَدۡ رَءَاهُ بِٱلۡأُفُقِ ٱلۡمُبِينِ  ۝٢٣
Kuma lalle ne, yã gan shi a cikin sararin sama mabayyani.
81:24
وَمَا هُوَ عَلَى ٱلۡغَيۡبِ بِضَنِينٍ  ۝٢٤
Kuma shi, ga gaibi bã mai rowa ba ne.
81:25
وَمَا هُوَ بِقَوۡلِ شَيۡطَٰنٍ رَّجِيمٍ  ۝٢٥
Kuma shi (Alƙur'ani) bã maganar shaiɗani, wanda aka la'ana, ba ce.
81:26
فَأَيۡنَ تَذۡهَبُونَ  ۝٢٦
Shin, a inã zã ku tafi?
81:27
إِنۡ هُوَ إِلَّا ذِكۡرٌ لِّلۡعَٰلَمِينَ  ۝٢٧
Lalle ne shi (Alƙur'ãni), bã kõme ba ne fãce gargaɗi ga talikai.
81:28
لِمَن شَآءَ مِنكُمۡ أَن يَسۡتَقِيمَ  ۝٢٨
Ga wanda ya so, daga cikinku, ya shiryu.
81:29
وَمَا تَشَآءُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُ رَبُّ ٱلۡعَٰلَمِينَ  ۝٢٩
Kuma bã zã ku so ba sai idan Allah Ubangijin halitta Yã yarda.


📚Juz 30 📄586 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Tuesday, September 1, 2026

Don't forget us in your sincere prayers