📖 0/604 shafuka an karanta
📄 585
Surah 'Abasa
bismillah
عَبَسَ وَتَوَلَّىٰٓ  ۝١ أَن جَآءَهُ ٱلۡأَعۡمَىٰ  ۝٢ وَمَا يُدۡرِيكَ لَعَلَّهُۥ يَزَّكَّىٰٓ  ۝٣ أَوۡ يَذَّكَّرُ فَتَنفَعَهُ ٱلذِّكۡرَىٰٓ  ۝٤ أَمَّا مَنِ ٱسۡتَغۡنَىٰ  ۝٥ فَأَنتَ لَهُۥ تَصَدَّىٰ  ۝٦ وَمَا عَلَيۡكَ أَلَّا يَزَّكَّىٰ  ۝٧ وَأَمَّا مَن جَآءَكَ يَسۡعَىٰ  ۝٨ وَهُوَ يَخۡشَىٰ  ۝٩ فَأَنتَ عَنۡهُ تَلَهَّىٰ  ۝١٠ كـَلَّآ إِنَّهَا تَذۡكِرَةٌ  ۝١١ فَمَن شَآءَ ذَكَرَهُۥ  ۝١٢ فِي صُحُفٍ مُّكَرَّمَةٍ  ۝١٣ مَّرۡفُوعَةٍ مُّطَهَّرَةِۭ  ۝١٤ بِأَيۡدِي سَفَرَةٍ  ۝١٥ كِرَامِۭ بَرَرَةٍ  ۝١٦ قُتِلَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَآ أَكۡفَرَهُۥ  ۝١٧ مِنۡ أَيِّ شَيۡءٍ خَلَقَهُۥ  ۝١٨ مِن نُّطۡفَةٍ خَلَقَهُۥ فَقَدَّرَهُۥ  ۝١٩ ثُمَّ ٱلسَّبِيلَ يَسَّرَهُۥ  ۝٢٠ ثُمَّ أَمَاتَهُۥ فَأَقۡبَرَهُۥ  ۝٢١ ثُمَّ إِذَا شَآءَ أَنشَرَهُۥ  ۝٢٢ كـَلَّا لَمَّا يَقۡضِ مَآ أَمَرَهُۥ  ۝٢٣ فَلۡيَنظُرِ ٱلۡإِنسَٰنُ إِلَىٰ طَعَامِهِۦٓ  ۝٢٤ أَنَّا صَبَبۡنَا ٱلۡمَآءَ صَبًّا  ۝٢٥ ثُمَّ شَقَقۡنَا ٱلۡأَرۡضَ شَقًّا  ۝٢٦ فَأَنۢبَتۡنَا فِيهَا حَبًّا  ۝٢٧ وَعِنَبًا وَقَضۡبًا  ۝٢٨ وَزَيۡتُونًا وَنَخۡلًا  ۝٢٩ وَحَدَآئِقَ غُلۡبًا  ۝٣٠ وَفَٰكِهَةً وَأَبًّا  ۝٣١ مَّتَٰعًا لَّكُمۡ وَلِأَنۡعَٰمِكُمۡ  ۝٣٢ فَإِذَا جَآءَتِ ٱلصَّآخَّةُ  ۝٣٣ يَوۡمَ يَفِرُّ ٱلۡمَرۡءُ مِنۡ أَخِيهِ  ۝٣٤ وَأُمِّهِۦ وَأَبِيهِ  ۝٣٥ وَصَٰحِبَتِهِۦ وَبَنِيهِ  ۝٣٦ لِكُلِّ ٱمۡرِيٍٕ مِّنۡهُمۡ يَوۡمَئِذٍ شَأۡنٌ يُغۡنِيهِ  ۝٣٧ وُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ مُّسۡفِرَةٌ  ۝٣٨ ضَاحِكَةٌ مُّسۡتَبۡشِرَةٌ  ۝٣٩ وَوُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ عَلَيۡهَا غَبَرَةٌ  ۝٤٠ تَرۡهَقُهَا قَتَرَةٌ  ۝٤١ أُوْلَٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡكَفَرَةُ ٱلۡفَجَرَةُ  ۝٤٢
Surah 'Abasa
bismillah
80:1
عَبَسَ وَتَوَلَّىٰٓ  ۝١
Yã game huska kuma ya jũya bãya.
80:2
أَن جَآءَهُ ٱلۡأَعۡمَىٰ  ۝٢
Sabõda makãho yã je masa.
80:3
وَمَا يُدۡرِيكَ لَعَلَّهُۥ يَزَّكَّىٰٓ  ۝٣
To, me ya sanar da kai cẽwa watakila shi ne zai tsarkaka.
80:4
أَوۡ يَذَّكَّرُ فَتَنفَعَهُ ٱلذِّكۡرَىٰٓ  ۝٤
Ko ya tuna, dõmin tunãwar ta amfane shi?
80:5
أَمَّا مَنِ ٱسۡتَغۡنَىٰ  ۝٥
Amma wanda ya wadãtu da dũkiya.
80:6
فَأَنتَ لَهُۥ تَصَدَّىٰ  ۝٦
Sa'an nan kai kuma ka ɗora bijira zuwa gare shi!
80:7
وَمَا عَلَيۡكَ أَلَّا يَزَّكَّىٰ  ۝٧
To, me zai cũce ka idan bai tsarkaka ba?
80:8
وَأَمَّا مَن جَآءَكَ يَسۡعَىٰ  ۝٨
Kuma, amma wanda ya zomaka yana gaugãwa.
80:9
وَهُوَ يَخۡشَىٰ  ۝٩
Alhãli shĩ yanã jin tsõrõn Allah.
80:10
فَأَنتَ عَنۡهُ تَلَهَّىٰ  ۝١٠
Kai kuma kã shagala ga barinsa!
80:11
كـَلَّآ إِنَّهَا تَذۡكِرَةٌ  ۝١١
A'aha! Lalle ne, wannan tunãtarwa ce.
80:12
فَمَن شَآءَ ذَكَرَهُۥ  ۝١٢
Sabõda wanda ya so ya tunaShi (Allah).
80:13
فِي صُحُفٍ مُّكَرَّمَةٍ  ۝١٣
(Tunãtarwa ce) ta cikin littafai abãban girmamãwa,
80:14
مَّرۡفُوعَةٍ مُّطَهَّرَةِۭ  ۝١٤
Abãban ɗaukakãwa, abãban tsarkakẽwa.
80:15
بِأَيۡدِي سَفَرَةٍ  ۝١٥
A cikin hannãyen mala'iku marubũta.
80:16
كِرَامِۭ بَرَرَةٍ  ۝١٦
Mãsu daraja, mãsu ɗã'a ga Allah.
80:17
قُتِلَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَآ أَكۡفَرَهُۥ  ۝١٧
An la'ani mutum (kafiri). Mẽ yã yi kãfircinsa!
80:18
مِنۡ أَيِّ شَيۡءٍ خَلَقَهُۥ  ۝١٨
Daga wane abu, (Allah) Ya halitta shi?
80:19
مِن نُّطۡفَةٍ خَلَقَهُۥ فَقَدَّرَهُۥ  ۝١٩
Daga ɗigon maniyyi, Ya halitta shi sa'an nan Ya ƙaddarã shi (ga halaye).
80:20
ثُمَّ ٱلسَّبِيلَ يَسَّرَهُۥ  ۝٢٠
Sa'an nan, hanyarsa ta fita Ya sauƙaƙe masa.
80:21
ثُمَّ أَمَاتَهُۥ فَأَقۡبَرَهُۥ  ۝٢١
Sa'an nan, Ya matar da shi sai Ya sanya shi a cikin kabari.
80:22
ثُمَّ إِذَا شَآءَ أَنشَرَهُۥ  ۝٢٢
Sa'an nan, idan Ya so lalle ne zai tãyar da shi.
80:23
كـَلَّا لَمَّا يَقۡضِ مَآ أَمَرَهُۥ  ۝٢٣
Haƙĩƙa bai i da aikata abin da Allah Ya umurce shi ba (lõkacin sanya shi a cikin kabari).
80:24
فَلۡيَنظُرِ ٱلۡإِنسَٰنُ إِلَىٰ طَعَامِهِۦٓ  ۝٢٤
To, mutum ya dũba zuwa ga abincinsa.
80:25
أَنَّا صَبَبۡنَا ٱلۡمَآءَ صَبًّا  ۝٢٥
Lalle ne Mũ, Mun zuo ruwa, zubõwa.
80:26
ثُمَّ شَقَقۡنَا ٱلۡأَرۡضَ شَقًّا  ۝٢٦
Sa'an nan, Muka tsattsãge ƙasa tsattsagewa.
80:27
فَأَنۢبَتۡنَا فِيهَا حَبًّا  ۝٢٧
Sa'an nan, Muka tsirar da ƙwaya, a cikinta.
80:28
وَعِنَبًا وَقَضۡبًا  ۝٢٨
Da inabi da ciyãwa.
80:29
وَزَيۡتُونًا وَنَخۡلًا  ۝٢٩
Da zaitũni da itãcen dabĩno.
80:30
وَحَدَآئِقَ غُلۡبًا  ۝٣٠
Da lambuna, mãsu yawan itãce.
80:31
وَفَٰكِهَةً وَأَبًّا  ۝٣١
Da 'yã'yan itãcen marmari, da makiyãyã ta dabbõbi.
80:32
مَّتَٰعًا لَّكُمۡ وَلِأَنۡعَٰمِكُمۡ  ۝٣٢
Domin jin dãɗi a gare ku, ku da dabbobinku.
80:33
فَإِذَا جَآءَتِ ٱلصَّآخَّةُ  ۝٣٣
To, idan mai tsãwa (busa ta biyu) ta zo.
80:34
يَوۡمَ يَفِرُّ ٱلۡمَرۡءُ مِنۡ أَخِيهِ  ۝٣٤
Rãnar da mutum yake gudu daga ɗan'uwansa.
80:35
وَأُمِّهِۦ وَأَبِيهِ  ۝٣٥
Da uwarsa da ubansa.
80:36
وَصَٰحِبَتِهِۦ وَبَنِيهِ  ۝٣٦
Da mãtarsa da ɗiyansa.
80:37
لِكُلِّ ٱمۡرِيٍٕ مِّنۡهُمۡ يَوۡمَئِذٍ شَأۡنٌ يُغۡنِيهِ  ۝٣٧
Ga kõwane mutum daga cikinsu, a rãnar nan akwai wani sha'ani da ya ishe shi.
80:38
وُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ مُّسۡفِرَةٌ  ۝٣٨
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu haske ne.
80:39
ضَاحِكَةٌ مُّسۡتَبۡشِرَةٌ  ۝٣٩
Mãsu dãriya ne, mãsu bushãra.
80:40
وَوُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ عَلَيۡهَا غَبَرَةٌ  ۝٤٠
Wasu huskõki, a rãnar nan, akwai ƙũra a kansu.
80:41
تَرۡهَقُهَا قَتَرَةٌ  ۝٤١
Baƙi zai rufe su.
80:42
أُوْلَٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡكَفَرَةُ ٱلۡفَجَرَةُ  ۝٤٢
Waɗannan sũ ne kãfirai fãjirai (ga ayyukansu).


📚Juz 30 📄585 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Tuesday, September 1, 2026

Don't forget us in your sincere prayers