📖 0/604 shafuka an karanta
📄 578
كـَلَّا بَلۡ تُحِبُّونَ ٱلۡعَاجِلَةَ  ۝٢٠ وَتَذَرُونَ ٱلۡأٓخِرَةَ  ۝٢١ وُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ نَّاضِرَةٌ  ۝٢٢ إِلَىٰ رَبِّهَا نَاظِرَةٌ  ۝٢٣ وَوُجُوهٌ يَوۡمَئِذِۭ بَاسِرَةٌ  ۝٢٤ تَظُنُّ أَن يُفۡعَلَ بِهَا فَاقِرَةٌ  ۝٢٥ كـَلَّآ إِذَا بَلَغَتِ ٱلتَّرَاقِيَ  ۝٢٦ وَقِيلَ مَنۡۜ رَاقٍ  ۝٢٧ وَظَنَّ أَنَّهُ ٱلۡفِرَاقُ  ۝٢٨ وَٱلۡتَفَّتِ ٱلسَّاقُ بِٱلسَّاقِ  ۝٢٩ إِلَىٰ رَبِّكَ يَوۡمَئِذٍ ٱلۡمَسَاقُ  ۝٣٠ فَلَا صَدَّقَ وَلَا صَلَّىٰ  ۝٣١ وَلَٰكِن كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ  ۝٣٢ ثُمَّ ذَهَبَ إِلَىٰٓ أَهۡلِهِۦ يَتَمَطَّىٰٓ  ۝٣٣ أَوۡلَىٰ لَكَ فَأَوۡلَىٰ  ۝٣٤ ثُمَّ أَوۡلَىٰ لَكَ فَأَوۡلَىٰٓ  ۝٣٥ أَيَحۡسَبُ ٱلۡإِنسَٰنُ أَن يُتۡرَكَ سُدًى  ۝٣٦ أَلَمۡ يَكُ نُطۡفَةً مِّن مَّنِيٍّ يُمۡنَىٰ  ۝٣٧ ثُمَّ كَانَ عَلَقَةً فَخَلَقَ فَسَوَّىٰ  ۝٣٨ فَجَعَلَ مِنۡهُ ٱلزَّوۡجَيۡنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰٓ  ۝٣٩ أَلَيۡسَ ذَٰلِكَ بِقَٰدِرٍ عَلَىٰٓ أَن يُحۡـِۧيَ ٱلۡمَوۡتَىٰ  ۝٤٠
Surah Al-Insan
bismillah
هَلۡ أَتَىٰ عَلَى ٱلۡإِنسَٰنِ حِينٌ مِّنَ ٱلدَّهۡرِ لَمۡ يَكُن شَيۡـًٔا مَّذۡكُورًا  ۝١ إِنَّا خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ مِن نُّطۡفَةٍ أَمۡشَاجٍ نَّبۡتَلِيهِ فَجَعَلۡنَٰهُ سَمِيعَۢا بَصِيرًا  ۝٢ إِنَّا هَدَيۡنَٰهُ ٱلسَّبِيلَ إِمَّا شَاكِرًا وَإِمَّا كَفُورًا  ۝٣ إِنَّآ أَعۡتَدۡنَا لِلۡكَٰفِرِينَ سَلَٰسِلَاْ وَأَغۡلَٰلًا وَسَعِيرًا  ۝٤ إِنَّ ٱلۡأَبۡرَارَ يَشۡرَبُونَ مِن كَأۡسٍ كَانَ مِزَاجُهَا كَافُورًا  ۝٥
75:20
كـَلَّا بَلۡ تُحِبُّونَ ٱلۡعَاجِلَةَ  ۝٢٠
A'aha! Bã haka ba kunã son mai gaugawar nan (duniya) ne.
75:21
وَتَذَرُونَ ٱلۡأٓخِرَةَ  ۝٢١
Kunã barin ta ƙarshen (Lãhira).
75:22
وُجُوهٌ يَوۡمَئِذٍ نَّاضِرَةٌ  ۝٢٢
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu annuri ne.
75:23
إِلَىٰ رَبِّهَا نَاظِرَةٌ  ۝٢٣
Zuwa ga Ubangijinsu mãsu kallo ne.
75:24
وَوُجُوهٌ يَوۡمَئِذِۭ بَاسِرَةٌ  ۝٢٤
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu gintsẽwa ne.
75:25
تَظُنُّ أَن يُفۡعَلَ بِهَا فَاقِرَةٌ  ۝٢٥
Sunã zaton a sako musu masĩfa mai karya tsatso.
75:26
كـَلَّآ إِذَا بَلَغَتِ ٱلتَّرَاقِيَ  ۝٢٦
A'aha! Iadan (rai) ya kai ga karankarmai.
75:27
وَقِيلَ مَنۡۜ رَاقٍ  ۝٢٧
kuma aka ce: "Wãne ne mai tawada?"
75:28
وَظَنَّ أَنَّهُ ٱلۡفِرَاقُ  ۝٢٨
Kuma ya tabbata cẽwa rabuwa dai ce.
75:29
وَٱلۡتَفَّتِ ٱلسَّاقُ بِٱلسَّاقِ  ۝٢٩
Kuma ƙwabri ya lauye da wani ƙwabri.
75:30
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوۡمَئِذٍ ٱلۡمَسَاقُ  ۝٣٠
Zuwa ga Ubangijinka, a rãnar nan, magargaɗa take.
75:31
فَلَا صَدَّقَ وَلَا صَلَّىٰ  ۝٣١
To, bai gaskatã ba, kuma bai yi salla ba!
75:32
وَلَٰكِن كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ  ۝٣٢
Amma dai ya ƙaryata, kuma ya jũya baya!
75:33
ثُمَّ ذَهَبَ إِلَىٰٓ أَهۡلِهِۦ يَتَمَطَّىٰٓ  ۝٣٣
Sa'an nan, ya tafi zuwa ga mutãnensa, yana tãƙama.
75:34
أَوۡلَىٰ لَكَ فَأَوۡلَىٰ  ۝٣٤
Halaka tã tabbata a gare ka, sa'an nan ita ce mafi dãcewa.
75:35
ثُمَّ أَوۡلَىٰ لَكَ فَأَوۡلَىٰٓ  ۝٣٥
Sa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.
75:36
أَيَحۡسَبُ ٱلۡإِنسَٰنُ أَن يُتۡرَكَ سُدًى  ۝٣٦
Shin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi)?
75:37
أَلَمۡ يَكُ نُطۡفَةً مِّن مَّنِيٍّ يُمۡنَىٰ  ۝٣٧
Bai kasance iɗgo na maniyyi ba, wanda ake jefarwa (a cikin mahaifa)
75:38
ثُمَّ كَانَ عَلَقَةً فَخَلَقَ فَسَوَّىٰ  ۝٣٨
Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;
75:39
فَجَعَلَ مِنۡهُ ٱلزَّوۡجَيۡنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰٓ  ۝٣٩
Sa'an nan, Ya sanya daga gare shi, nau'i biyu: namiji damace?
75:40
أَلَيۡسَ ذَٰلِكَ بِقَٰدِرٍ عَلَىٰٓ أَن يُحۡـِۧيَ ٱلۡمَوۡتَىٰ  ۝٤٠
Ashẽ wannan bai zama Mai iko ba bisa ga rãyar da matattu?
Surah Al-Insan
bismillah
76:1
هَلۡ أَتَىٰ عَلَى ٱلۡإِنسَٰنِ حِينٌ مِّنَ ٱلدَّهۡرِ لَمۡ يَكُن شَيۡـًٔا مَّذۡكُورًا  ۝١
Lalle ne, wata mudda ta zamani tã zo a kan mutum, bai kasance kõme ba wanda ake ambata.
76:2
إِنَّا خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ مِن نُّطۡفَةٍ أَمۡشَاجٍ نَّبۡتَلِيهِ فَجَعَلۡنَٰهُ سَمِيعَۢا بَصِيرًا  ۝٢
Lalle ne, Mũ Mun halitta mutum daga ɗigon ruwa garwayayye, Muna jarraba shi, sabõda haka Muka sanya shi mai ji mai gani,
76:3
إِنَّا هَدَيۡنَٰهُ ٱلسَّبِيلَ إِمَّا شَاكِرًا وَإِمَّا كَفُورًا  ۝٣
Lalle ne, Mũ, Mun shiryar da shi ga hanyar ƙwarai, ko ya zama mai gõdiya, kuma ko ya zama mai kãfirci.
76:4
إِنَّآ أَعۡتَدۡنَا لِلۡكَٰفِرِينَ سَلَٰسِلَاْ وَأَغۡلَٰلًا وَسَعِيرًا  ۝٤
Lalle ne, Mũ, Mun yi tattali, dõmin kãfirai, sarƙoƙi da ƙuƙumma da sa'ĩr.
76:5
إِنَّ ٱلۡأَبۡرَارَ يَشۡرَبُونَ مِن كَأۡسٍ كَانَ مِزَاجُهَا كَافُورًا  ۝٥
Lalle ne, mutãnen kirki zã su sha daga finjãlin giya abin gaurayarta yã kãsance kãfur ne.


📚Juz 29 📄578 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Tuesday, September 1, 2026

Don't forget us in your sincere prayers