Surah An-Nasr
3 Aya · Medinan · Hausa
bismillah
ﭱﭲﭳﭴﭵﭶ
Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.
ﭷﭸﭹﭺﭻﭼﭽﭾ
Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
ﭿﮀﮁﮂﮃﮄﮅﮆﮇ
To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.

Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers