📖 0/604 shafuka an karanta
📄 535
يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٌ مُّخَلَّدُونَ  ۝١٧ بِأَكۡوَابٍ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٍ مِّن مَّعِينٍ  ۝١٨ لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ  ۝١٩ وَفَٰكِهَةٍ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ  ۝٢٠ وَلَحۡمِ طَيۡرٍ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ  ۝٢١ وَحُورٌ عِينٌ  ۝٢٢ كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ  ۝٢٣ جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ  ۝٢٤ لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوًا وَلَا تَأۡثِيمًا  ۝٢٥ إِلَّا قِيلًا سَلَٰمًا سَلَٰمًا  ۝٢٦ وَأَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ  ۝٢٧ فِي سِدۡرٍ مَّخۡضُودٍ  ۝٢٨ وَطَلۡحٍ مَّنضُودٍ  ۝٢٩ وَظِلٍّ مَّمۡدُودٍ  ۝٣٠ وَمَآءٍ مَّسۡكُوبٍ  ۝٣١ وَفَٰكِهَةٍ كَثِيرَةٍ  ۝٣٢ لَّا مَقۡطُوعَةٍ وَلَا مَمۡنُوعَةٍ  ۝٣٣ وَفُرُشٍ مَّرۡفُوعَةٍ  ۝٣٤ إِنَّآ أَنشَأۡنَٰهُنَّ إِنشَآءً  ۝٣٥ فَجَعَلۡنَٰهُنَّ أَبۡكَارًا  ۝٣٦ عُرُبًا أَتۡرَابًا  ۝٣٧ لِّأَصۡحَٰبِ ٱلۡيَمِينِ  ۝٣٨ ثُلَّةٌ مِّنَ ٱلۡأَوَّلِينَ  ۝٣٩ وَثُلَّةٌ مِّنَ ٱلۡأٓخِرِينَ  ۝٤٠ وَأَصۡحَٰبُ ٱلشِّمَالِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلشِّمَالِ  ۝٤١ فِي سَمُومٍ وَحَمِيمٍ  ۝٤٢ وَظِلٍّ مِّن يَحۡمُومٍ  ۝٤٣ لَّا بَارِدٍ وَلَا كَرِيمٍ  ۝٤٤ إِنَّهُمۡ كَانُواْ قَبۡلَ ذَٰلِكَ مُتۡرَفِينَ  ۝٤٥ وَكَانُواْ يُصِرُّونَ عَلَى ٱلۡحِنثِ ٱلۡعَظِيمِ  ۝٤٦ وَكَانُواْ يَقُولُونَ أَئِذَا مِتۡنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَٰمًا أَءِنَّا لَمَبۡعُوثُونَ  ۝٤٧ أَوَءَابَآؤُنَا ٱلۡأَوَّلُونَ  ۝٤٨ قُلۡ إِنَّ ٱلۡأَوَّلِينَ وَٱلۡأٓخِرِينَ  ۝٤٩ لَمَجۡمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَٰتِ يَوۡمٍ مَّعۡلُومٍ  ۝٥٠
56:17
يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٌ مُّخَلَّدُونَ  ۝١٧
Wasu yara samãri na dindindin gẽwaya a kansu.
56:18
بِأَكۡوَابٍ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٍ مِّن مَّعِينٍ  ۝١٨
Da wasu kõfuna da shantula da hinjãlai daga (giya) mai ɓuɓɓuga.
56:19
لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ  ۝١٩
Bã a sanya musu cĩwon jirĩ sabõda ita, kuma bã su buguwa.
56:20
وَفَٰكِهَةٍ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ  ۝٢٠
Da wasu 'ya'yan itãcen marmari daga irin waɗanda suke zãɓe.
56:21
وَلَحۡمِ طَيۡرٍ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ  ۝٢١
Da nãman tsuntsãye daga wanda suke ganin sha'awa.
56:22
وَحُورٌ عِينٌ  ۝٢٢
Da wasu mãtã mãsu fararen idanu da girmansu.
56:23
كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ  ۝٢٣
Kamar misãlan lu'ulu'u wanda aka ɓõye.
56:24
جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ  ۝٢٤
A kan sakamakon, dõmin abin da suka kasance sunã aikatãwa.
56:25
لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوًا وَلَا تَأۡثِيمًا  ۝٢٥
Bã su jin wata yãsassar magana a cikinta, kuma bã su jin sun yi laifi.
56:26
إِلَّا قِيلًا سَلَٰمًا سَلَٰمًا  ۝٢٦
Sai dai wata magana (mai dãɗi): Salãmun, Salãmun.
56:27
وَأَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ  ۝٢٧
Da mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?
56:28
فِي سِدۡرٍ مَّخۡضُودٍ  ۝٢٨
(Sunã) a cikin itãcen magarya maras ƙaya.
56:29
وَطَلۡحٍ مَّنضُودٍ  ۝٢٩
Da wata ayaba mai yawan 'ya'ya.
56:30
وَظِلٍّ مَّمۡدُودٍ  ۝٣٠
Da wata inuwa mĩƙaƙƙiya.
56:31
وَمَآءٍ مَّسۡكُوبٍ  ۝٣١
Da wani ruwa mai gudãna.
56:32
وَفَٰكِهَةٍ كَثِيرَةٍ  ۝٣٢
Da wasu 'ya'yan itacen marmari mãsu yawa.
56:33
لَّا مَقۡطُوعَةٍ وَلَا مَمۡنُوعَةٍ  ۝٣٣
Bã su yankẽwa kuma bã a hana su.
56:34
وَفُرُشٍ مَّرۡفُوعَةٍ  ۝٣٤
Da wasu shimfiɗu maɗaukaka.
56:35
إِنَّآ أَنشَأۡنَٰهُنَّ إِنشَآءً  ۝٣٥
Lalle Mũ, Mun ƙãga halittarsu ƙãgãwa.
56:36
فَجَعَلۡنَٰهُنَّ أَبۡكَارًا  ۝٣٦
Sa'an nan Muka sanya su budurwai.
56:37
عُرُبًا أَتۡرَابًا  ۝٣٧
Mãsu son mazansu, a cikin tsãrã ɗaya.
56:38
لِّأَصۡحَٰبِ ٱلۡيَمِينِ  ۝٣٨
Ga mazõwa dãma.
56:39
ثُلَّةٌ مِّنَ ٱلۡأَوَّلِينَ  ۝٣٩
Wata ƙungiya ce daga mutãnen farko.
56:40
وَثُلَّةٌ مِّنَ ٱلۡأٓخِرِينَ  ۝٤٠
Da wata ƙungiya daga mutãnen ƙarshe.
56:41
وَأَصۡحَٰبُ ٱلشِّمَالِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلشِّمَالِ  ۝٤١
Mazõwa hagu, Mẽne ne mazõwa hagu?
56:42
فِي سَمُومٍ وَحَمِيمٍ  ۝٤٢
Sunã a cikin wata iskar zãfi da wani ruwan zãfi.
56:43
وَظِلٍّ مِّن يَحۡمُومٍ  ۝٤٣
Da wata inuwa ta hayãƙi mai baƙi.
56:44
لَّا بَارِدٍ وَلَا كَرِيمٍ  ۝٤٤
Bã mai sanyi ba, kuma bã mai wata ni'ima ba.
56:45
إِنَّهُمۡ كَانُواْ قَبۡلَ ذَٰلِكَ مُتۡرَفِينَ  ۝٤٥
Lalle sũ, sun kasance a gabãnin wannan waɗanda aka jiyar dãɗi.
56:46
وَكَانُواْ يُصِرُّونَ عَلَى ٱلۡحِنثِ ٱلۡعَظِيمِ  ۝٤٦
Kuma sun kasance sunã dõgẽwa a kan mummũnan zunubi mai girma.
56:47
وَكَانُواْ يَقُولُونَ أَئِذَا مِتۡنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَٰمًا أَءِنَّا لَمَبۡعُوثُونَ  ۝٤٧
Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan?"
56:48
أَوَءَابَآؤُنَا ٱلۡأَوَّلُونَ  ۝٤٨
"Shin, kuma da ubanninmu na farko?"
56:49
قُلۡ إِنَّ ٱلۡأَوَّلِينَ وَٱلۡأٓخِرِينَ  ۝٤٩
Ka ce: "Lalle mutãnen farko da na ƙarshe."
56:50
لَمَجۡمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَٰتِ يَوۡمٍ مَّعۡلُومٍ  ۝٥٠
"Tabbas, waɗanda ake tãrãwa ne a cikin wani yini sananne."


📚Juz 27 📄535 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Monday, August 31, 2026

Don't forget us in your sincere prayers