📖 0/604 shafuka an karanta
📄 594
يَقُولُ يَٰلَيۡتَنِي قَدَّمۡتُ لِحَيَاتِي  ۝٢٤ فَيَوۡمَئِذٍ لَّا يُعَذِّبُ عَذَابَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٢٥ وَلَا يُوثِقُ وَثَاقَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٢٦ يَٰٓأَيَّتُهَا ٱلنَّفۡسُ ٱلۡمُطۡمَئِنَّةُ  ۝٢٧ ٱرۡجِعِيٓ إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَّرۡضِيَّةً  ۝٢٨ فَٱدۡخُلِي فِي عِبَٰدِي  ۝٢٩ وَٱدۡخُلِي جَنَّتِي  ۝٣٠
Surah Al-Balad
bismillah
لَآ أُقۡسِمُ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ  ۝١ وَأَنتَ حِلُّۢ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ  ۝٢ وَوَالِدٍ وَمَا وَلَدَ  ۝٣ لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِي كَبَدٍ  ۝٤ أَيَحۡسَبُ أَن لَّن يَقۡدِرَ عَلَيۡهِ أَحَدٌ  ۝٥ يَقُولُ أَهۡلَكۡتُ مَالًا لُّبَدًا  ۝٦ أَيَحۡسَبُ أَن لَّمۡ يَرَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٧ أَلَمۡ نَجۡعَل لَّهُۥ عَيۡنَيۡنِ  ۝٨ وَلِسَانًا وَشَفَتَيۡنِ  ۝٩ وَهَدَيۡنَٰهُ ٱلنَّجۡدَيۡنِ  ۝١٠ فَلَا ٱقۡتَحَمَ ٱلۡعَقَبَةَ  ۝١١ وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡعَقَبَةُ  ۝١٢ فَكُّ رَقَبَةٍ  ۝١٣ أَوۡ إِطۡعَٰمٌ فِي يَوۡمٍ ذِي مَسۡغَبَةٍ  ۝١٤ يَتِيمًا ذَا مَقۡرَبَةٍ  ۝١٥ أَوۡ مِسۡكِينًا ذَا مَتۡرَبَةٍ  ۝١٦ ثُمَّ كَانَ مِنَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡمَرۡحَمَةِ  ۝١٧ أُوْلَٰٓئِكَ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ  ۝١٨ وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بِـَٔايَٰتِنَا هُمۡ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ  ۝١٩ عَلَيۡهِمۡ نَارٌ مُّؤۡصَدَةُۢ  ۝٢٠
89:24
يَقُولُ يَٰلَيۡتَنِي قَدَّمۡتُ لِحَيَاتِي  ۝٢٤
Yana dinga cẽwa, "Kaitona, dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata!"
89:25
فَيَوۡمَئِذٍ لَّا يُعَذِّبُ عَذَابَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٢٥
To, a rãnar nan bãbu wani mai yin azãba irin azãbar Allah.
89:26
وَلَا يُوثِقُ وَثَاقَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٢٦
Kuma bãbu wani mai ɗauri irin ɗaurinSa.
89:27
يَٰٓأَيَّتُهَا ٱلنَّفۡسُ ٱلۡمُطۡمَئِنَّةُ  ۝٢٧
Yã kai rai mai natsuwa!
89:28
ٱرۡجِعِيٓ إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةً مَّرۡضِيَّةً  ۝٢٨
Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alhãli kana mai yarda (da abin da Ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a Lãhira).
89:29
فَٱدۡخُلِي فِي عِبَٰدِي  ۝٢٩
Sabõbda haka, ka shiga cikin bãyiNa (mãsu bin umurui a dũniya).
89:30
وَٱدۡخُلِي جَنَّتِي  ۝٣٠
Kuma ka shiga AljannaTa (a Lãhira).
Surah Al-Balad
bismillah
90:1
لَآ أُقۡسِمُ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ  ۝١
Bã sai Na yi rantsuwa da wannan gari ba.
90:2
وَأَنتَ حِلُّۢ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ  ۝٢
Alhãli kai kanã mai sauka a cikin wannan gari.
90:3
وَوَالِدٍ وَمَا وَلَدَ  ۝٣
Da mahaifi da abin da ya haifa.
90:4
لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِي كَبَدٍ  ۝٤
Lalle ne, Mun halitta mutum cikin wahala.
90:5
أَيَحۡسَبُ أَن لَّن يَقۡدِرَ عَلَيۡهِ أَحَدٌ  ۝٥
Kõ yanã zaton bãbu wani mai iya sãmun iko, a kansa?
90:6
يَقُولُ أَهۡلَكۡتُ مَالًا لُّبَدًا  ۝٦
Yana cẽwa "Na halakarda dũkiya mai yawa,"
90:7
أَيَحۡسَبُ أَن لَّمۡ يَرَهُۥٓ أَحَدٌ  ۝٧
Shin, yana zaton cewa wani bai gan shi ba?
90:8
أَلَمۡ نَجۡعَل لَّهُۥ عَيۡنَيۡنِ  ۝٨
Shin, ba Mu sanya masa idãnu biyu ba?
90:9
وَلِسَانًا وَشَفَتَيۡنِ  ۝٩
Da harshe, da leɓɓa biyu.
90:10
وَهَدَيۡنَٰهُ ٱلنَّجۡدَيۡنِ  ۝١٠
Kuma ba Mu shiryar da shi ga hanyõyi biyu ba?
90:11
فَلَا ٱقۡتَحَمَ ٱلۡعَقَبَةَ  ۝١١
To, don mene ne bai shiga Aƙabã ba?
90:12
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡعَقَبَةُ  ۝١٢
Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake cẽ wa Aƙabã?
90:13
فَكُّ رَقَبَةٍ  ۝١٣
Ita ce fansar wuyan bãwa.
90:14
أَوۡ إِطۡعَٰمٌ فِي يَوۡمٍ ذِي مَسۡغَبَةٍ  ۝١٤
Ko kuwa ciyarwa, a cikin yini ma'abũcin yunwa.
90:15
يَتِيمًا ذَا مَقۡرَبَةٍ  ۝١٥
Ga marãya ma'abũcin zumunta.
90:16
أَوۡ مِسۡكِينًا ذَا مَتۡرَبَةٍ  ۝١٦
Ko kuwa wani matalauci ma'abũcin turɓãya.
90:17
ثُمَّ كَانَ مِنَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡمَرۡحَمَةِ  ۝١٧
Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.
90:18
أُوْلَٰٓئِكَ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ  ۝١٨
Waɗannan ne ma'abũta albarka
90:19
وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بِـَٔايَٰتِنَا هُمۡ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ  ۝١٩
Kuma waɗanda suka kãfirta da ãyõyinMu, sũ ne ma'abũta shu'umci
90:20
عَلَيۡهِمۡ نَارٌ مُّؤۡصَدَةُۢ  ۝٢٠
A kansu akwai wata wuta abar kullewa.


📚Juz 30 📄594 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Tuesday, September 1, 2026

Don't forget us in your sincere prayers