📖 0/604 shafuka an karanta
📄 597
Surah At-Tin
bismillah
وَٱلتِّينِ وَٱلزَّيۡتُونِ  ۝١ وَطُورِ سِينِينَ  ۝٢ وَهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ ٱلۡأَمِينِ  ۝٣ لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِيٓ أَحۡسَنِ تَقۡوِيمٍ  ۝٤ ثُمَّ رَدَدۡنَٰهُ أَسۡفَلَ سَٰفِلِينَ  ۝٥ إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ فَلَهُمۡ أَجۡرٌ غَيۡرُ مَمۡنُونٍ  ۝٦ فَمَا يُكَذِّبُكَ بَعۡدُ بِٱلدِّينِ  ۝٧ أَلَيۡسَ ٱللَّهُ بِأَحۡكَمِ ٱلۡحَٰكِمِينَ  ۝٨
Surah Al-'Alaq
bismillah
ٱقۡرَأۡ بِٱسۡمِ رَبِّكَ ٱلَّذِي خَلَقَ  ۝١ خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ مِنۡ عَلَقٍ  ۝٢ ٱقۡرَأۡ وَرَبُّكَ ٱلۡأَكۡرَمُ  ۝٣ ٱلَّذِي عَلَّمَ بِٱلۡقَلَمِ  ۝٤ عَلَّمَ ٱلۡإِنسَٰنَ مَا لَمۡ يَعۡلَمۡ  ۝٥ كـَلَّآ إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَيَطۡغَىٰٓ  ۝٦ أَن رَّءَاهُ ٱسۡتَغۡنَىٰٓ  ۝٧ إِنَّ إِلَىٰ رَبِّكَ ٱلرُّجۡعَىٰٓ  ۝٨ أَرَءَيۡتَ ٱلَّذِي يَنۡهَىٰ  ۝٩ عَبۡدًا إِذَا صَلَّىٰٓ  ۝١٠ أَرَءَيۡتَ إِن كَانَ عَلَى ٱلۡهُدَىٰٓ  ۝١١ أَوۡ أَمَرَ بِٱلتَّقۡوَىٰٓ  ۝١٢ أَرَءَيۡتَ إِن كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰٓ  ۝١٣ أَلَمۡ يَعۡلَم بِأَنَّ ٱللَّهَ يَرَىٰ  ۝١٤ كـَلَّا لَئِن لَّمۡ يَنتَهِ لَنَسۡفَعَۢا بِٱلنَّاصِيَةِ  ۝١٥ نَاصِيَةٍ كَٰذِبَةٍ خَاطِئَةٍ  ۝١٦ فَلۡيَدۡعُ نَادِيَهُۥ  ۝١٧ سَنَدۡعُ ٱلزَّبَانِيَةَ  ۝١٨ كـَلَّا لَا تُطِعۡهُ وَٱسۡجُدۡۤ وَٱقۡتَرِب۩  ۝١٩
Surah At-Tin
bismillah
95:1
وَٱلتِّينِ وَٱلزَّيۡتُونِ  ۝١
Inã rantsuwa da Attinu da Azzaitũn.
95:2
وَطُورِ سِينِينَ  ۝٢
Da Dũr Sĩnĩna.
95:3
وَهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ ٱلۡأَمِينِ  ۝٣
Da wannan gari amintacce.
95:4
لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِيٓ أَحۡسَنِ تَقۡوِيمٍ  ۝٤
Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.
95:5
ثُمَّ رَدَدۡنَٰهُ أَسۡفَلَ سَٰفِلِينَ  ۝٥
Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi ƙasƙantar masu rauni
95:6
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّٰلِحَٰتِ فَلَهُمۡ أَجۡرٌ غَيۡرُ مَمۡنُونٍ  ۝٦
Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.
95:7
فَمَا يُكَذِّبُكَ بَعۡدُ بِٱلدِّينِ  ۝٧
To, bãyan haka mẽ ya sanya ka ka ƙaryata sakamako (wanda za a yi a bãyan Tãshin ¡iyãma)?
95:8
أَلَيۡسَ ٱللَّهُ بِأَحۡكَمِ ٱلۡحَٰكِمِينَ  ۝٨
Ashe Allah bã Shi ne Mafi mãsu hukunci kyãwon hukunci ba?
Surah Al-'Alaq
bismillah
96:1
ٱقۡرَأۡ بِٱسۡمِ رَبِّكَ ٱلَّذِي خَلَقَ  ۝١
Ka yi karatu da sunan Ubangijinka, wanda Ya yi halitta.
96:2
خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ مِنۡ عَلَقٍ  ۝٢
Ya hahitta mutum daga gudan jini.
96:3
ٱقۡرَأۡ وَرَبُّكَ ٱلۡأَكۡرَمُ  ۝٣
Ka yi karatu, kuma UbangiJinka shi ne Mafi karimci.
96:4
ٱلَّذِي عَلَّمَ بِٱلۡقَلَمِ  ۝٤
Wanda Ya sanar (da mutum) game da alƙalami.
96:5
عَلَّمَ ٱلۡإِنسَٰنَ مَا لَمۡ يَعۡلَمۡ  ۝٥
Ya sanar da mutum abin da bai sani ba.
96:6
كـَلَّآ إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَيَطۡغَىٰٓ  ۝٦
A'aha! Lalle, ne mutum haƙĩƙa, yana girman kai (ya ƙi karatu).
96:7
أَن رَّءَاهُ ٱسۡتَغۡنَىٰٓ  ۝٧
Dõmin yã ga kansa, yã wadãta.
96:8
إِنَّ إِلَىٰ رَبِّكَ ٱلرُّجۡعَىٰٓ  ۝٨
Lalle ne zuwa ga Ubangijinka makoma take.
96:9
أَرَءَيۡتَ ٱلَّذِي يَنۡهَىٰ  ۝٩
Shin, kã ga wanda ke hana.
96:10
عَبۡدًا إِذَا صَلَّىٰٓ  ۝١٠
Bãwã idan yã yi salla?
96:11
أَرَءَيۡتَ إِن كَانَ عَلَى ٱلۡهُدَىٰٓ  ۝١١
Ashe, kã gani, idan (shi bãwan) ya kasance a kan shiriya?
96:12
أَوۡ أَمَرَ بِٱلتَّقۡوَىٰٓ  ۝١٢
Ko ya yi umurni da taƙawa?
96:13
أَرَءَيۡتَ إِن كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰٓ  ۝١٣
Ashe, kã gani, idan (shi mai hanin) ya ƙaryata, kuma ya jũya bãya?
96:14
أَلَمۡ يَعۡلَم بِأَنَّ ٱللَّهَ يَرَىٰ  ۝١٤
Ashe, bai sani ba cewa Allah Yanã gani?
96:15
كـَلَّا لَئِن لَّمۡ يَنتَهِ لَنَسۡفَعَۢا بِٱلنَّاصِيَةِ  ۝١٥
A'aha! Lalle ne, idan bai hanu ba, lalle ne zã Mu ja gãshin makwarkwaɗa.
96:16
نَاصِيَةٍ كَٰذِبَةٍ خَاطِئَةٍ  ۝١٦
Makwarkwaɗa maƙaryaciya, mai laifi.
96:17
فَلۡيَدۡعُ نَادِيَهُۥ  ۝١٧
Sai ya kirayi ƙungiyarsa.
96:18
سَنَدۡعُ ٱلزَّبَانِيَةَ  ۝١٨
Zã Mu kirayi zabaniyãwa (mala'iku mãsu girma).
96:19
كـَلَّا لَا تُطِعۡهُ وَٱسۡجُدۡۤ وَٱقۡتَرِب۩  ۝١٩
A'aha kada ka bĩ shi. Kuma ka yi tawali'u, kuma ka nemi kusanta (zuwa ga Ubangijinka).


📚Juz 30 📄597 / 604



Mishary Rashid Alafasy
Mahmoud Khalil Al-Husary
Abdurrahman As-Sudais
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
Abdul Basit Abdul Samad
Ali Al-Hudhaify
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
Abu Bakr Ash-Shaatree
Muhammad Ayyoub
Abdullah Basfar
Abdullah Al-Juhani
Maher Al Muaiqly
0:00
0:00
-

Al-Kur'ani


Tuesday, September 1, 2026

Don't forget us in your sincere prayers