Wattab`tu millata aabaaa`eee Ibraaheema wa Ishaaqa wa Ya`qoob; maa kaana lanaaa an nushrika billaahi min shai` zaalikamin fadlil laahi `alainaa wa `alan naasi wa laakinna aksaran naasi laa yashkuroon
📖 Fassara (Da Hausa)
📖 Da Hausa
"Kuma na bi addinin iyayẽna, Ibrãhĩm da Is'hãka da Yãƙũba. Bã ya yiwuwa a gare mu mu yi shirka da Allah da kõme. Wannan yana daga falalar Allah a kanmu da mutãne, amma mafi yawan mutãne bã su gõdewa."
Na bi addinin kakannina: Ibrahim, Ishaq da Ya'akubu, wato addinin tauhidi (bauta wa Allah Shi Kaɗai ba tare da wani abin tarayya ba). Ba ya kamata ba mu yi shirka da Allah da kome ba, domin mu annabawa an tsare mu daga shirka. Wannan tauhidi da imani da nake a kai shi da kakannina, wani falala ne daga Allah a gare mu, domin Ya shiryar da mu zuwa gare shi, kuma falala ce a kan dukan mutane, domin Ya aiko mana da annabawa da suka kira zuwa gare shi. Amma mafi yawan mutane ba su godewa Allah ba a kan wannan falala mai girma, sai dai suna musun ni'imarsa.
"Kuma na bi addinin iyayẽna, Ibrãhĩm da Is'hãka da Yãƙũba. Bã ya yiwuwa a gare mu mu yi shirka da Allah da kõme. Wannan yana daga falalar Allah a kanmu da mutãne, amma mafi yawan mutãne bã su gõdewa."
Kuma waɗansu samãri biyu suka shiga kurkuku tãre da shi. ¦ayansu ya ce: "Lalle ne nĩ, nã yi mafarkin gã ni inã mãtsar giya." Kuma ɗayan ya ce: "Lalle ne nĩ, nã yi Mafarkin gã ni inã ɗauke da waina a bisa kaina, tsuntsãye sunã ci daga gare ta. Ka bã mu lãbãri game da fassararsu. Lalle ne mũ, Munã ganin ka daga mãsu kyautatãwa."
Ya ce: "Wani abinci bã zai zo muku ba wanda ake azurtã ku da shi fãce nã bã ku lãbãrin fassararsa, kãfin ya zo muku. Wannan kuwa yanã daga abin da Ubangijĩna Ya sanar da ni. Lalle ne nĩ nã bar addinin mutãne waɗanda ba su yi ĩmãni da Allah ba, kuma game da lãhira, sũ kãfirai ne."
"Kuma na bi addinin iyayẽna, Ibrãhĩm da Is'hãka da Yãƙũba. Bã ya yiwuwa a gare mu mu yi shirka da Allah da kõme. Wannan yana daga falalar Allah a kanmu da mutãne, amma mafi yawan mutãne bã su gõdewa."
"Ba ku bauta wa kõme, baicinSa, fãce waɗansu sũnãye waɗanda kuka ambace su, kũ da ubanninku. Allah bai saukar da wani dalĩli ba game da su. Bãbu hukunci fãce na Allah. Ya yi umurnin kada ku bauta wa kõwa fãce Shi. Wancan ne addini madaidaici, kuma amma mafi yawan mutãne ba su sani ba."
Surah Yusuf Aya 38 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : "Kuma na bi addinin iyayẽna, Ibrãhĩm da Is'hãka da Yãƙũba.…
Surah Aya 38/111 — Surah Yusuf يوسف (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Surah Yusuf Saurara, Surah Yusuf Fassara, Surah Yusuf mp3, Surah Yusuf pdf. Aya 36–40. Da Hausa: العربية.
SurahQuran.com was founded as a humble effort to serve the Noble Book and the pure Sunnah, to invite people to Allah, and to make the religious sciences accessible according to the methodology of the Quran and Sunnah. We praise and thank Allah for His grace, and we ask Him to accept our work and make it sincere for His noble Face.