Al-Anbiya · 14/112
Fassara Rubutun sauti — Al-Anbiya
قَالُوا يَا وَيْلَنَا إِنَّا كُنَّا ظَالِمِينَ ۝١٤
Qaaloo yaa wailanaaa innaa kunnaa zaalimeen
📖 Da Hausa
Suka ce: "Kaitonmu! Lalle mũ ne muka kasance mãsu zãlunci."

🎧 Saurara


📜 Aya 12-16 — Al-Anbiya

12فَلَمَّا أَحَسُّوا بَأْسَنَا إِذَا هُم مِّنْهَا يَرْكُضُونَ
Sai a lõkacin da suka hangi azãbarMu, sai gã su sunã gudu daga gare ta.
13لَا تَرْكُضُوا وَارْجِعُوا إِلَىٰ مَا أُتْرِفْتُمْ فِيهِ وَمَسَاكِنِكُمْ لَعَلَّكُمْ تُسْأَلُونَ
"Kada ku yi gudu. Ku kõmo zuwa ga abin da aka ni'imtar da ku a cikinsa da gidãjenku tsammãninku anã tambayar ku."
14قَالُوا يَا وَيْلَنَا إِنَّا كُنَّا ظَالِمِينَ
Suka ce: "Kaitonmu! Lalle mũ ne muka kasance mãsu zãlunci."
15فَمَا زَالَت تِّلْكَ دَعْوَاهُمْ حَتَّىٰ جَعَلْنَاهُمْ حَصِيدًا خَامِدِينَ
Sa'an nan waccan ba ta gushe ba, ita ce da'awarsu har Muka mayar da su girbabbu, bitattu.
16وَمَا خَلَقْنَا السَّمَاءَ وَالْأَرْضَ وَمَا بَيْنَهُمَا لَاعِبِينَ
Kuma ba Mu halitta sama da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu Muna Mãsu wãsã ba.
Al-AnbiyaJerin Alqur'ani
112Aya
MeccanRevelation
14Aya

Fassara — Al-Anbiya 14

Surah Al-Anbiya Aya 14 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Suka ce: "Kaitonmu! Lalle mũ ne muka kasance mãsu zãlunci."

Surah Aya 14/112 — Al-Anbiya الأنبياء (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Al-Anbiya Saurara, Al-Anbiya Fassara, Al-Anbiya mp3, Al-Anbiya pdf. Aya 12–16. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers