Surah An-Nazi'at Larabci da Hausa
Karanta Surah An-Nazi'at tare da cikakkiyar fassarar Hausa da sauti. Fassara aya bayan aya. (46 Aya — مكية). An-Nazi'at Saurara, An-Nazi'at Fassara, An-Nazi'at mp3, An-Nazi'at pdf.Karanta da Saurara Surah An-Nazi'at
🎧 Aya
M
Mishary Rashid Alafasy
✓
Mishary Rashid Alafasy
✓
M
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
Mahmoud Khalil Al-Husary
✓
A
Abdurrahman As-Sudais
✓
Abdurrahman As-Sudais
✓
M
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
Mohamed Siddiq Al-Minshawi
✓
A
Abdul Basit Abdul Samad
✓
Abdul Basit Abdul Samad
✓
A
Ali Al-Hudhaify
✓
Ali Al-Hudhaify
✓
A
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
Ahmed ibn Ali al-Ajamy
✓
A
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
Abu Bakr Ash-Shaatree
✓
M
Muhammad Ayyoub
✓
Muhammad Ayyoub
✓
A
Abdullah Basfar
✓
Abdullah Basfar
✓
A
Abdullah Al-Juhani
✓
Abdullah Al-Juhani
✓
M
Maher Al Muaiqly
✓
Maher Al Muaiqly
✓
—
x1
وَالنَّازِعَاتِ غَرْقًا ١
📖 Fassara
Aya 1
Ina rantsuwa da mala'iku mãsu fisgar rãyuka (na kafirai) da ƙarfi.
وَالنَّاشِطَاتِ نَشْطًا ٢
📖 Fassara
Aya 2
Da mãsu ɗibar rãyuka (na mũminai) da sauƙi a cikin nishãɗi.
فَالسَّابِقَاتِ سَبْقًا ٤
📖 Fassara
Aya 4
Sa'an nan, su zama mãsu gaugãwa (da umurnin Allah) kamar suna tsẽre.
يَوْمَ تَرْجُفُ الرَّاجِفَةُ ٦
📖 Fassara
Aya 6
Rãnar da mai girgiza abũbuwa (bũsar farko) zã ta kaɗa.
يَقُولُونَ أَإِنَّا لَمَرْدُودُونَ فِي الْحَافِرَةِ ١٠
📖 Fassara
Aya 10
Sunã cẽwa "Ashe lalle zã a iya mayar da mu a kan sãwunmu?
أَإِذَا كُنَّا عِظَامًا نَّخِرَةً ١١
📖 Fassara
Aya 11
"Ashe, idan muka zama ƙasusuwa rududdugaggu?"
قَالُوا تِلْكَ إِذًا كَرَّةٌ خَاسِرَةٌ ١٢
📖 Fassara
Aya 12
Suka ce: "Waccan kam kõmãwa ce, tãɓaɓɓiya!"
إِذْ نَادَاهُ رَبُّهُ بِالْوَادِ الْمُقَدَّسِ طُوًى ١٦
📖 Fassara
Aya 16
A lõkacin da Ubangijinsa Ya kirãye shi, a cikin kwari mai tsarki, wato Duwã?
اذْهَبْ إِلَىٰ فِرْعَوْنَ إِنَّهُ طَغَىٰ ١٧
📖 Fassara
Aya 17
Ka tafi zuwa ga Fir'auna, lalle ne shi, ya ƙẽtare haddi.
فَقُلْ هَل لَّكَ إِلَىٰ أَن تَزَكَّىٰ ١٨
📖 Fassara
Aya 18
"Sai ka ce masa, Kõ zã ka so ka tsarkaka.
وَأَهْدِيَكَ إِلَىٰ رَبِّكَ فَتَخْشَىٰ ١٩
📖 Fassara
Aya 19
"Kuma in shiryar da kai zuwa ga Ubangijinka domin ka ji tsoronSa?"
فَقَالَ أَنَا رَبُّكُمُ الْأَعْلَىٰ ٢٤
📖 Fassara
Aya 24
Sai ya ce: "Nĩ ne Ubangijinku mafi ɗaudaka."
فَأَخَذَهُ اللَّهُ نَكَالَ الْآخِرَةِ وَالْأُولَىٰ ٢٥
📖 Fassara
Aya 25
Sabõda haka Allah Ya kama shi, dõmin azãbar maganar ƙarshe da ta farko.
إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَعِبْرَةً لِّمَن يَخْشَىٰ ٢٦
📖 Fassara
Aya 26
Lalle ne, a cikin wannan haƙiƙa akwai abin kula ga wanda yake tsõron Allah.
أَأَنتُمْ أَشَدُّ خَلْقًا أَمِ السَّمَاءُ ۚ بَنَاهَا ٢٧
📖 Fassara
Aya 27
Shin, kũ ne mafi wuyar halitta ko sama? Allah Ya gina ta.
وَأَغْطَشَ لَيْلَهَا وَأَخْرَجَ ضُحَاهَا ٢٩
📖 Fassara
Aya 29
Kuma Ya duhuntar da darenta, kuma Ya fitar da hantsinta.
أَخْرَجَ مِنْهَا مَاءَهَا وَمَرْعَاهَا ٣١
📖 Fassara
Aya 31
Ya fitar da ruwanta daga gare ta da makiyãyarta.
مَتَاعًا لَّكُمْ وَلِأَنْعَامِكُمْ ٣٣
📖 Fassara
Aya 33
Domin jiyarwa dãɗi a gare ku, kuma ga dabbõbinku.
فَإِذَا جَاءَتِ الطَّامَّةُ الْكُبْرَىٰ ٣٤
📖 Fassara
Aya 34
To, idan uwar masĩfu, mafi girma, ta zo.
يَوْمَ يَتَذَكَّرُ الْإِنسَانُ مَا سَعَىٰ ٣٥
📖 Fassara
Aya 35
Rãnar da mutum zai yi tunãnin abin da ya aikata.
وَأَمَّا مَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ وَنَهَى النَّفْسَ عَنِ الْهَوَىٰ ٤٠
📖 Fassara
Aya 40
Kuma, amma wanda ya ji tsõron tsayi a gaba ga Ubangijinsa, kuma ya kange kansa daga son rai.
يَسْأَلُونَكَ عَنِ السَّاعَةِ أَيَّانَ مُرْسَاهَا ٤٢
📖 Fassara
Aya 42
Sunã tambayar ka game da sa'a, wai yaushe ne matabbatarta?
إِنَّمَا أَنتَ مُنذِرُ مَن يَخْشَاهَا ٤٥
📖 Fassara
Aya 45
Kai mai gargaɗi kawai ne ga mai tsõron ta.
كَأَنَّهُمْ يَوْمَ يَرَوْنَهَا لَمْ يَلْبَثُوا إِلَّا عَشِيَّةً أَوْ ضُحَاهَا ٤٦
📖 Fassara
Aya 46
Kamar sũ a rãnar da zã su gan ta, ba su zauna ba fãce a lõkacin marẽce ko hantsinsa.
Karatu Surah An-Nazi'at Hausa – Fassara da Audio
Al-Kur'ani
Tuesday, August 18, 2026
Don't forget us in your sincere prayers

