Al-Anbiya · 53/112
Fassara Rubutun sauti — Al-Anbiya
قَالُوا وَجَدْنَا آبَاءَنَا لَهَا عَابِدِينَ ٥٣
Transliteration
Qaaloo wajadnaaa aabaaa`anaa lahaa `aabideen
Fassara (Da Hausa)
📖 Da Hausa
Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."
🎧 Saurara
📜 Aya 51-55 — Al-Anbiya
51۞ وَلَقَدْ آتَيْنَا إِبْرَاهِيمَ رُشْدَهُ مِن قَبْلُ وَكُنَّا بِهِ عَالِمِينَ
Kuma lalle haƙĩƙa Mun kãwo wa Ibrãhĩm shiryuwarsa daga gabãni, kuma Mun kasance Masana gare shi.
52إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَا هَٰذِهِ التَّمَاثِيلُ الَّتِي أَنتُمْ لَهَا عَاكِفُونَ
Ya ce wa ubansa da mutanensa, "Mẽne ne waɗannan mutummutumai waɗanda kuke mãsu lazimta a kansu?"
53قَالُوا وَجَدْنَا آبَاءَنَا لَهَا عَابِدِينَ
Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."
54قَالَ لَقَدْ كُنتُمْ أَنتُمْ وَآبَاؤُكُمْ فِي ضَلَالٍ مُّبِينٍ
Ya ce: "Lalle, haƙĩƙa, kun kasance kũ da Ubanninku a cikin ɓata bayyananna."
55قَالُوا أَجِئْتَنَا بِالْحَقِّ أَمْ أَنتَ مِنَ اللَّاعِبِينَ
Suka ce: "Shin kã zo mana da gaskiya ne, Kõ kuwa kai kanã daga mãSu wãsã ne?"
Al-AnbiyaJerin Alqur'ani
112Aya
MeccanRevelation
53Aya
Fassara — Al-Anbiya 53
Surah Al-Anbiya Aya 53 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."Surah Aya 53/112 — Al-Anbiya الأنبياء (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Al-Anbiya Saurara, Al-Anbiya Fassara, Al-Anbiya mp3, Al-Anbiya pdf. Aya 51–55. Da Hausa: العربية.
العربية
English
Bahasa Indonesia
Türkçe
Русский
فارسی
Français
اردو
বাংলা
Deutsch
Español
中文
हिन्दी
Português
Italiano
ภาษาไทย
Polski
Nederlands
Shqip
Kiswahili
O'zbek
தமிழ்
Melayu
Bosanski
Soomaali
Azərbaycan
کوردی
한국어
日本語
Svenska
Dansk
Norsk
پښتو
മലയാളം
සිංහල
Tamazight
Hausa
አማርኛ
Български
Тоҷикӣ
Қазақша
Filipino
سنڌي
Yorùbá
Fulfulde
Татарча
ئۇيغۇرچە
Кыргызча
ਪੰਜਾਬੀ
Jawa
తెలుగు
မြန်မာ
ગુજરાતી
Oromo
मराठी
Tiếng Việt
Malagasy
Нохчийн
Wolof
ދިވެހި
ಕನ್ನಡ
Українська
Ελληνικά
ქართული
ខ្មែរ
دری
Qafar af
Maranao
नेपाली
Al-Kur'ani
Tuesday, August 18, 2026
Don't forget us in your sincere prayers








