Al-Anbiya · 53/112
Fassara Rubutun sauti — Al-Anbiya
قَالُوا وَجَدْنَا آبَاءَنَا لَهَا عَابِدِينَ ۝٥٣
Qaaloo wajadnaaa aabaaa`anaa lahaa `aabideen
📖 Da Hausa
Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."
🎧 Saurara

📜 Aya 51-55 — Al-Anbiya

51۞ وَلَقَدْ آتَيْنَا إِبْرَاهِيمَ رُشْدَهُ مِن قَبْلُ وَكُنَّا بِهِ عَالِمِينَ
Kuma lalle haƙĩƙa Mun kãwo wa Ibrãhĩm shiryuwarsa daga gabãni, kuma Mun kasance Masana gare shi.
52إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَا هَٰذِهِ التَّمَاثِيلُ الَّتِي أَنتُمْ لَهَا عَاكِفُونَ
Ya ce wa ubansa da mutanensa, "Mẽne ne waɗannan mutummutumai waɗanda kuke mãsu lazimta a kansu?"
53قَالُوا وَجَدْنَا آبَاءَنَا لَهَا عَابِدِينَ
Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."
54قَالَ لَقَدْ كُنتُمْ أَنتُمْ وَآبَاؤُكُمْ فِي ضَلَالٍ مُّبِينٍ
Ya ce: "Lalle, haƙĩƙa, kun kasance kũ da Ubanninku a cikin ɓata bayyananna."
55قَالُوا أَجِئْتَنَا بِالْحَقِّ أَمْ أَنتَ مِنَ اللَّاعِبِينَ
Suka ce: "Shin kã zo mana da gaskiya ne, Kõ kuwa kai kanã daga mãSu wãsã ne?"
Al-AnbiyaJerin Alqur'ani
112Aya
MeccanRevelation
53Aya

Fassara — Al-Anbiya 53

Surah Al-Anbiya Aya 53 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Suka ce: "Mun sãmi Ubanninmu mãsu lazimta a kansu."

Surah Aya 53/112 — Al-Anbiya الأنبياء (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Al-Anbiya Saurara, Al-Anbiya Fassara, Al-Anbiya mp3, Al-Anbiya pdf. Aya 51–55. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers