Al-Haqqah · 19/52
Fassara Rubutun sauti — Al-Haqqah
فَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ بِيَمِينِهِ فَيَقُولُ هَاؤُمُ اقْرَءُوا كِتَابِيَهْ ۝١٩
Fa ammaa man ootiya kitaabahoo biyameenihee fa yaqoolu haaa`umuq ra`oo kitaabiyah
📖 Da Hausa
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa a dãmansa, sai ya ce wa (makusantansa), "Ku karɓa, ku karanta littafina."
🎧 Saurara

📜 Aya 17-21 — Al-Haqqah

17وَالْمَلَكُ عَلَىٰ أَرْجَائِهَا ۚ وَيَحْمِلُ عَرْشَ رَبِّكَ فَوْقَهُمْ يَوْمَئِذٍ ثَمَانِيَةٌ
Kuma malã'iku (su bayyana) a kan sãsanninta, kuma wasu (malã'iku) takwas na ɗauke da Al'arshin Ubangijinka, a sama da su, a wannan rãnar.
18يَوْمَئِذٍ تُعْرَضُونَ لَا تَخْفَىٰ مِنكُمْ خَافِيَةٌ
A rãnar nan zã a bijirã ku (dõmin hisãbi), bãbu wani rai, mai ɓoyewa, daga cikinku, wanda zai iya ɓõyẽwa.
19فَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ بِيَمِينِهِ فَيَقُولُ هَاؤُمُ اقْرَءُوا كِتَابِيَهْ
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa a dãmansa, sai ya ce wa (makusantansa), "Ku karɓa, ku karanta littafina."
20إِنِّي ظَنَنتُ أَنِّي مُلَاقٍ حِسَابِيَهْ
"Lalle ne ni, nã tabbata cewa ni mai haɗuwa da hisãbina ne."
21فَهُوَ فِي عِيشَةٍ رَّاضِيَةٍ
Sabõda haka, shi yana cikin wata rãyuwa yardadda.
Al-HaqqahJerin Alqur'ani
52Aya
MeccanRevelation
19Aya

Fassara — Al-Haqqah 19

Surah Al-Haqqah Aya 19 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : To, amma wanda aka bai wa littãfinsa a dãmansa, sai…

Surah Aya 19/52 — Al-Haqqah الحاقة (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Al-Haqqah Saurara, Al-Haqqah Fassara, Al-Haqqah mp3, Al-Haqqah pdf. Aya 17–21. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers