Al-Insan · 20/31
Fassara Rubutun sauti — Al-Insan
وَإِذَا رَأَيْتَ ثَمَّ رَأَيْتَ نَعِيمًا وَمُلْكًا كَبِيرًا ۝٢٠
Wa izaa ra ayta summa ra ayta na`eemanw wa mulkan kabeera
📖 Da Hausa
Kuma idan kã ga wannan wurin, to, kã ga wata irin ni'ima da mulki babba.

🎧 Saurara


📜 Aya 18-22 — Al-Insan

18عَيْنًا فِيهَا تُسَمَّىٰ سَلْسَبِيلًا
Wani marmaro ne, a cikinta, ana kiran sa salsabil.
19۞ وَيَطُوفُ عَلَيْهِمْ وِلْدَانٌ مُّخَلَّدُونَ إِذَا رَأَيْتَهُمْ حَسِبْتَهُمْ لُؤْلُؤًا مَّنثُورًا
Kuma wasu yara samãrin dindindin na kẽwayãwa, a kansu, idan ka gan su, zã ka zaci sũ lu'ulu'u ne wanda aka wãtsa.
20وَإِذَا رَأَيْتَ ثَمَّ رَأَيْتَ نَعِيمًا وَمُلْكًا كَبِيرًا
Kuma idan kã ga wannan wurin, to, kã ga wata irin ni'ima da mulki babba.
21عَالِيَهُمْ ثِيَابُ سُندُسٍ خُضْرٌ وَإِسْتَبْرَقٌ ۖ وَحُلُّوا أَسَاوِرَ مِن فِضَّةٍ وَسَقَاهُمْ رَبُّهُمْ شَرَابًا طَهُورًا
Tufãfinsu na sama na alharĩ ni ne, kõre da mai walƙiya, kuma an ƙawãce su da mundãye na wata curin azurfa kuma Ubangijinsu, Ya shãyar da su abin sha mai tsarkakẽwar (ciki).
22إِنَّ هَٰذَا كَانَ لَكُمْ جَزَاءً وَكَانَ سَعْيُكُم مَّشْكُورًا
(A ce musu) "Lalle ne, wannan ya kasance, a gare ku sakamako, kuma aikink. ya kasance abin gõdewa."
Al-InsanJerin Alqur'ani
31Aya
MedinanRevelation
20Aya

Fassara — Al-Insan 20

Surah Al-Insan Aya 20 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Kuma idan kã ga wannan wurin, to, kã ga wata…

Surah Aya 20/31 — Al-Insan الإنسان (Medinan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Al-Insan Saurara, Al-Insan Fassara, Al-Insan mp3, Al-Insan pdf. Aya 18–22. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers