Ad-Dukhan · 22/59
Fassara Rubutun sauti — Ad-Dukhan
فَدَعَا رَبَّهُ أَنَّ هَٰؤُلَاءِ قَوْمٌ مُّجْرِمُونَ ۝٢٢
Fada`aa rabbahooo anna haaa`ulaaa`i qawmum mujrimoon
📖 Da Hausa
Sai ya kirayi Ubangjinsa cẽwa waɗannan mutãnene mãsu laifi.

🎧 Saurara


📜 Aya 20-24 — Ad-Dukhan

20وَإِنِّي عُذْتُ بِرَبِّي وَرَبِّكُمْ أَن تَرْجُمُونِ
"Kuma lalle nĩ na nẽmi tsari da Ubangijĩna, kuma Ubangijinku, dõmin kada ku jẽfe ni."
21وَإِن لَّمْ تُؤْمِنُوا لِي فَاعْتَزِلُونِ
"Kuma idan ba ku yi ĩmãni sabõda nĩ ba, to, ku nĩsance ni."
22فَدَعَا رَبَّهُ أَنَّ هَٰؤُلَاءِ قَوْمٌ مُّجْرِمُونَ
Sai ya kirayi Ubangjinsa cẽwa waɗannan mutãnene mãsu laifi.
23فَأَسْرِ بِعِبَادِي لَيْلًا إِنَّكُم مُّتَّبَعُونَ
(Allah Ya ce): "To, ka yi tafiyar dare da bayiNa, da dare. Lalle kũ, waɗanda ake bĩ ne (dõmin a kãma ku.)"
24وَاتْرُكِ الْبَحْرَ رَهْوًا ۖ إِنَّهُمْ جُندٌ مُّغْرَقُونَ
"Kuma ka bar tẽku rarrabe. Lalle sũ, runduna ce abar nutsarwa."
Ad-DukhanJerin Alqur'ani
59Aya
MeccanRevelation
22Aya

Fassara — Ad-Dukhan 22

Surah Ad-Dukhan Aya 22 - Karatu, Saurara, Fassara, Hausa : Sai ya kirayi Ubangjinsa cẽwa waɗannan mutãnene mãsu laifi.

Surah Aya 22/59 — Ad-Dukhan الدخان (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: Ad-Dukhan Saurara, Ad-Dukhan Fassara, Ad-Dukhan mp3, Ad-Dukhan pdf. Aya 20–24. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers