An-Najm · 22/62
Fassara Rubutun sauti — An-Najm
تِلۡكَ إِذًا قِسۡمَةٌ ضِيزَىٰٓ  ۝٢٢
Tilka izan qismatun deezaa
📖 Da Hausa
Wannan fa ya zama rabo naƙasasshe.
🎧 Saurara

📜 Aya 20-24 — An-Najm

20وَمَنَوٰةَ ٱلثَّالِثَةَ ٱلۡأُخۡرَىٰٓ 
Da (wani gunki wai shi) Manãta, na ukunsu?
21أَلَكُمُ ٱلذَّكَرُ وَلَهُ ٱلۡأُنثَىٰ 
Ashe, kũ ne da ɗa namiji Shĩ (Allah) kuma da ɗiya mace?
22تِلۡكَ إِذًا قِسۡمَةٌ ضِيزَىٰٓ 
Wannan fa ya zama rabo naƙasasshe.
23إِنۡ هِيَ إِلَّآ أَسۡمَآءٌ سَمَّيۡتُمُوهَآ أَنتُمۡ وَءَابَآؤُكُم مَّآ أَنزَلَ ٱللَّهُ بِهَا مِن سُلۡطَٰنٍۚ إِن يَتَّبِعُونَ إِلَّا ٱلظَّنَّ وَمَا تَهۡوَى ٱلۡأَنفُسُۖ وَلَقَدۡ جَآءَهُم مِّن رَّبِّهِمُ ٱلۡهُدَىٰٓ 
Waɗannan bã kõme ba ne fãce sũnãye, waɗanda kuka ambace su da su, kũ da uwãyenku. Allah bai saukar da wani dalĩli game da su ba. (Kãfirai) bã su biyar kõme fãce zato da abin da rãyukansu ke so, Alhãli kuwa shiriyar ta daga wajen Ubangijinsu, ta jẽ musu (sai suka bar ta suka kõma wa zaton).
24أَمۡ لِلۡإِنسَٰنِ مَا تَمَنَّىٰ 
Ko (an fai cẽwa) mutum zai sãmi abin da yake gũri?
An-NajmJerin Alqur'ani
62Aya
MeccanRevelation
22Aya

Fassara — An-Najm 22

Surah Aya 22/62 — An-Najm النجم (Meccan). Karatu Saurara Fassara (Hausa). Saurara: An-Najm Saurara, An-Najm Fassara, An-Najm mp3, An-Najm pdf. Aya 20–24. Da Hausa: العربية.




Al-Kur'ani


Tuesday, August 18, 2026

Don't forget us in your sincere prayers